Latest
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar korar wasu mayakan ISWAP da su ka yi yunkurin kai hari wani ofishin 'yan sanda da ke Malari a jihar Borno.
Majalisar dokokin Ribas ta bai wa Gwamna Fubara wa’adin awanni 48 ya miƙa sababbin sunayen kwamishinoni bayan ta zarge shi da yin nade-nade ba tare da amincewa ba.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya bukaci 'yan Afrika su rabu da sunayen da suka samo asali daga mulkin mallaka da cinikin bayi da aka yi.
Yan bindiga sun hallaka babban limamin cocin katolika bayan sun yi garkuwa da shi ranar Talata 4 ga watan Maris a yankin ƙaramar hukumar Kauru ta jihar Kaduna.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya yi bayani ta bangarensa kan zargin da ake masa na neman Sanata Natasha da lalata, ya ce karya ne.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara yakin da suke yi da 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sun hallaka manyan kwamandojin kungiyat a wani artabu.
Ana tsaka da dambarwar Natasha Akpoti-Uduaghan da Godswill Akpabio, Sanata daga jihar Ekiti ya bankado yadda ta taba zargin tsohon gwamna, Kayode Fayemi.
Rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya Abuja, sun samu nasarar cafke wami tsohon jami'in hukumar shige da ficen Najeriya (NIS) mai safarar makamai.
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Kaduna ta sahale wa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kwato wasu kudi da ake zargin an boye a lokacin Nasir El-Rufa'i.
Masu zafi
Samu kari