Latest
Jami'an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) sun kama tsohon gwamnan jihar Delta kan zargin karkatar da Naira tiriliyan 1.3
Mazauna Kano sun koka kan matsalar karancin takardun Naira a yan kwanakin nan, masu POS sun bayyana cewa ƴan kasuwa sun daina kai kuɗaɗensu bankuna.
Gwamnatin jihar Borno ta gurfanar da kananan yara uku da wasu mutane 16 a gaban kotu kan zargin sun ci amanar kasa a zanga zangar da suka gudanar a Agusta.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da cewa 'yan bindiga sun kai farmaki ofishin jami'anta na RRS da ke Abia. Rahoto ya ce 'yan bindigar sun kashe wata mata a harin.
Yayin da ya rage ƴan kwanaki a fita zaɓen gwamna a jihar Ondo, tsohon ɗan majalisar tarayya da wasu manyan ƙusoshin PDP sun haɗe da Gwamna Aiyedatiwa a APC.
Majalisar dokokin jihar Kano ta yi bayani kan samuwar yan bangaren Kwankwaso da Abba Kabir Yusuf a majalisa. Ya ce ba ruwansu da zancen Abba tsaya da kafarka.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci a gaggauta sakin yaran da aka tsare tare da gurfanar da su a gaban kotu kan zarginsu da hannu a zanga-zanga.
A wannan rahoton, za ku ji cewa wasu miyagu yan bindiga sun tafka danyen aiki bayan sun kai mummunan hari gidan wani mai fafutuka a jihar Katsina.
Sarkin Musulmi a Najeriya, Muhammad Sa'ad Abubakar III ya shawarci al'umma kan sukar shugabanni inda ya ce a bar su da Ubangiji ya yi abin da ya ga dama da su.
Masu zafi
Samu kari