Latest
A labarin nan, za a ji cewa Timi Frank, tsohon jagora a jam'iyyar APC ya bayyana cewa akwai bukatar a yi wa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i adalci.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi hasashe kan abin da zai faru a APC mai mulki bayan hukuncin da wata babbar kotun tarayya ta yanke kan INEC.
A labarin nan za a ji cewa ta 'bare da dan majalisar Kaduna, Donatus Mathew bayan ya sauya sheka daga LP da aka zabe shi zuwa APC yana kuma neman takara.
Jam’iyyar Republican a Majalisar Wakilai ta Amurka ta dakatar da kada kuri’ar takaita ikon yaƙin Donald Trump kan Iran saboda fargabar rashin rinjaye.
An yada wani rahoto mai cewa gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya karbe iko da kudaden kananan hukumomi. Kungiyar ALGON ta fito ta yi jawabi kan zargin.
A labarin nan, za a ji cewa Honorabul Alhasan Ado Doguwa ya fusata, kuma ya kare kansa daga zargin cewa yana ta'ammalii da miyagun kwayoyi a kasar nan
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima, ya yi gargadin cewa akwai sauran aiki wajen yaki da ta'addanci duk da nasarorin da aka samu.
Jam’iyyar APC ta rasa ɗan majalisar Gwale, Abdulmajid Isa Umar Mai Rigar Fata, bayan ya koma NDC saboda rashin samun tikitin takarar dawowa majalisa.
A labarin nan, za a ji cewa mai magana da yawun jam'iyyar PDP ya ga ta kansa bayan da kotu ta aika da shi gidan gyaran hali bayan kalamansa a kan gwamnan Kwara.
Masu zafi
Samu kari