Latest
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano a zaben 2023, Salihu Tanko Yakasai, ya yi magana kan siyasar Kano. Ya ce Tinubu ba zai iya yin abin da ya yi a Legas ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i zai kammala sanin makaomarsa bayan ya nemu kotu ta ba shi beli a shari'a da ICPC.
An gurfanar da mai tuka motar matar Sarki Muhammadu Sanusi II da wasu mutane biyu bayan zarginsu da laifin shiga dakin matar Sarki su tafka kazamar sata.
A labarin nan, za a ji cewa Ministocin tsaron Najeriya, Christopher Musa da Bello Matawalle sun ziyarci jihar Borno bayan munanan hare-hare a kwanakin baya.
Wani rahoto ya nuna cewa rashin bai wa Peter Obi tikitin takarar shugaban ƙasa a jam'iyyar ADC na iya tarwatsa 'Obidients' da rage wa hamayya ƙarfi a zaɓen 2027.
Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Alwan Hassan ya bayyana damuwa game da asarar da za su yi bayan sauya shekar Rabiu Kwankwaso zuwa ADC.
A labarin nan, za a ji cewa rahotanni sun tabbatar da yadda ake samun karuwar rasa rayuka yayin da makaman da Iran ke harba wa ke yi wa Isra'ila illa.
Shugaban Amurka, Donald Trumo ya fara barazanar fita daga kungiyar NATO da aka kafa a 1949. Ya ce za su fita daga kungiyar saboda rashin shiga yakin Iran.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, ya fice daga jam'iyyar APC tare da komawa ADC a hukumance domin tunkarar babban zaben 2027.
Masu zafi
Samu kari