Latest
A labarin nan za a ji cewa manyan jam'iyyun adawa a Najeriya sun yi martani ga kalaman fadar shugaban kasa da ta ce kila an yi kutse a cikin jami'an tsaro.
Rundunar sojin Amurka ta tabbatar da cewa bam ya tashi da sojan ta yayin da ya ke kokarin kwance wani bam da kasar Iran ta harba a wani jirgin yaki.
An zabi Shugaban kasar Senegal, Bassirou Diomaye Faye, mai shekaru 46, a matsayin sabon Shugaban Hukumar Shugabannin Kasashe da Gwamnatoci na ECOWAS.
Rodri ne ya zama gwarzon 'dan kwallo a gasar cin kofin duniya. Wasu sun yi tunanin Lionel Messi zai samu wannan kyauta saboda ya ci kwallaye har 8 a gasar 2026.
Barkanmu da zuwa shirinmu na kai tsaye kan wasan ƙarshe na gasar cin Kofin Duniya ta FIFA 2026 tsakanin Sifaniya da Argentina. Za mu kawo rahoto daki daki.
Kuwait da Bahrain sun ce suna tunkarar hare-haren sama na Iran, yayin da aka ji karar siren gargadi a kasashen biyu bayan Tehran ta kara kai hare-hare.
Dakarun IRGC sun ce sun harbo jirgin leken asirin MQ-9 Reaper na Amurka a Ahvaz, yayin da Iran ke ikirarin lalata sama da jiragen Amurka 150 tun bayan barkewar yaki.
Ga tashoshin talabijin da manhajojin intanet da za su watsa wasan ƙarshe na gasar cin Kofin Duniya 2026 tsakanin Sifaniya da Argentina domin amfanin 'yan Najeriya.
Rahoto na musamman kan tarihin kafuwar Rundunar Sojin Najeriya daga mutum 18 da aka fara da su a Legas zuwa babbar rundunar soja da ake ji da ita a Afirka.
Masu zafi
Samu kari