Latest
'Yan majalisar dokokin jihar Kaduna sun bayyana rashin jin dadinsu bayan tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufa'i ya kira su da jahilai, marasa ilimi.
Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya fadi ibadar da ya kamata a yi a kwanaki 10 na karshen Ramadan. Ya fadi muhimmancin ibada a daren Lailatul Qadri ga Musulmi.
Dakataccen gwamnan jihar Ribas, Sir Siminalayi Fubara ya tattara kayansa ya bar gidan gwamnati yayin da ake shirye-shiryen miƙa mulki ga sabon 'gwamnan riko'.
Rahotanni sun bayyana cewa Najeriya ta dakatar da sayar wa matatar Dangote danyen man fetur, wanda hakan zai shafi kasuwar man fetur a fadin Najeriya.
'Yan majalisar wakilai sun yi cacar baki yayin da za su fara muhawara kamn maganar dakatar da gwamna Simi Fubara da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi.
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Vice Admiral Ibok-Ete Ekwe Ibas (mai ritaya) a matsayin gwamnan rikon kwarya na Jihar Rivers bayan rikice-rikicen siyasa.
Wasu manyan lauyoyi sun tofa albarkacin bakinsu kan matakin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dauka na sanya dokar ta baci a jihar Rivers mai arzikin mai.
Majalisar dokokin jihar Osun ta fara yunkurin kawo gyaran da zai dokantar da auren musulmi da ƴan addinin gargajiya, kudurin dokar ya kai karatu na 2.
Shugaban majalisar Rivers, Martin Amaewhule, ya goyi bayan matakin Bola Tinubu a jihar inda ya ce Gwamna Siminalayi Fubara ya karya dokoki da dama.
Masu zafi
Samu kari