Latest
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa mahar da ƴan adawa za su haɗa za ta fitar da mutum ɗaya da zai gwabza da Tinubu.
An samu barkewar hayaniya a majalisar dattawa yayin da aka fara zama kan korafin cin zarafin da Sanata Natasha Akpoti ta shigar kan Godswill Akpabio.
Kungiyoyin kwadago a Ribas sun yi barazanar tsunduma yajin aiki, inda suka bukaci Shugaba Tinubu da ya janye dokar ta-baci da ta hana a biya albashin ma’aikata.
Tsohon Mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya dura kan shugabannin Majalisar Tarayya kan amincewa da dokar ta ɓacun Tinubu a jihar Ribas.
Wasu miyagun 'yan ta'adda da ake zargin na kungiyar Boko Haram ne, sun kai hare-hare a wasu sansanonin sojoji a jihar Borno. An samu asarar rayukan jami'an tsaro.
Magoya bayan Kwankwasiyya sun shawarci masu goyon bayan tsohon mataimakin shugaban kasa da su daina ɗora alhakin rashin nasarar Atiku Abubakar a kan Kwankwaso.
Bayan korafin kiranye ga Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, Hukumar INEC ta ki amincewa da lamarin da cewa ba su cika sharudan da ya kamata ba bisa doka.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta lalata motocin yaki uku tare da kashe ‘yan ta’adda da dama a wani gagarumin farmaki a yankin Timbuktu Triangle na jihar Borno.
Hukumar EFCC mai yaƙi da cin hanci a Najeriya ta dauko shari'ar da take yi da tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA) Sambo Dasuki.
Masu zafi
Samu kari