Latest
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam'iyyar SDP, Adewole Adebayo ya bayyana cewa salon mulkin Bola Ahmed Tinubu abin kunya ne, ganin halin da jama'a ke ciki.
Mai martaba Sarkin Zazzau, Ahmed Nuhu Bamalli, ya shawarci magidanta masu karamin karfi da ka da su auri mace fiye da daya domin sauke nauyin da ke kansu.
Jam'iyyar APC mai mulki ta fara fuskantar matsaloli a cikin gida kan zaɓen ƴan takarar ciyaman da kansiloli a zaɓdn kananan hukumomin da za a yi a jihar Neja.
Gwamnonin jihohin Bauchi, Adamawa, Bayelsa, Enugu, Osun, Filato, da Zamfara sun maka Tinubu a Kotun Koli kan dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara.
Majalisar wakilai ta yi karatu na biyu wa kudirin mayar da zaben gwamnoni da shugaban kasa rana 1 a Najeriya. Ana sa ran za a fara aiki da shi a 2027.
Abba Kabir Yusuf ya karbi murabus din kwaishinan tsaron cikin gida na jihar Kano Manjo Janar Muhammad Inuwa Idris (mai ritaya). Ya yi murabus ne ranar Talata.
Gobara ta babbake sabon ɗakin kwanan dalibai mata a Jami’ar Sokoto. An tabbatar da babu asarar rai, amma hr yanzu ba a kai ga tantace girman barnar da ta yi ba.
Rundunar ƴan sandan Kano ta yi magana kan yadda ake shirin gudanar da hawan Sallah karama a jihar, inda ta ce ta samu labarin sarakuna biyu na shirin hawa.
Jarumin Kannywood, Malam Abdul Kano da aka fi sani da Baba Karkuzu rasuwa bayan rashin lafiya da ya yi fama da ita. Ali Nuhu ya sanar da rasuwarsa a Filato.
Masu zafi
Samu kari