Latest
Jarumar Kannywood, Nusaiba Muhammad Ibrahim wacce aka fi sani da Sailuba, ta ce musuluntar wata ce ta ja hankalinta zuwa fim duk da dai daman tana sha'awa.
Tsohon Sanata a Kaduna, Shehu Sani ya yi magana kan zaɓen 2027 duk da mutuwar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da kuma nasarar Bola Tinubu.
Jam'iyyar ADC ta ce rashin gwamnoni masu ci a cikinta ba zai hana ta karfi ba, saboda suna fuskantar barazana daga gwamnatin Bola Tinubu kafin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu masana a fannin siyasa sun bayyana cewa jam'iyyun adawa da dama na marmarin Rabi'u Musa Kwankwaso ya dawo cikinsu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka jagororin 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun kashe bata garin ne bayan sun yi musu kwanton bauna.
A labarin nan, za a ji jagoran NNPP na ƙasa kuma tsohon ɗan takarar jam'iyyar, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi alfahari da yadda tafiyarsa ta tumbatsa a Kano.
Ministan ayyuka a Najeriya, David Umahi ya yi magana kan zargin tsohon gwamnan Kano, Rabi'u Kwankwaso cewa Bola Tinubu yana fifita Kudu fiye da Arewa.
Tsohon kakakin shugaban ƙasa, Garba Shehu ya bayyana cewa marigayi Muhammadu Buhari yana da likitocina Najeriya kuma bai raina kwarewarsu ba kamar yadda ake tunani.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an birne marigayi Sarkin Gusau, Alhaji Ibrahim Bello a makabartar jama'a bayan yi masa jana'iza jim kadan bayan sallar Juma'a.
Masu zafi
Samu kari