Latest
A ranar Asabar hukumar INEC ta shirya zaben cike gurbi a wasu yankuna 16 a fadin Najeriya. 'Yan adawa sun kayar da APC a jihohi kamar Kano, Oyo da Anambra.
Ana kashe biliyan 2.354 duk wata kan sanatoci 109, wanda ya isa biyan albashin farfesoshi 4,708, yayin da farfesa ke samun kusan 500,000 kacal a wata.
A labarin nan, za a ji yadda mamakon ruwan sama ya jawo rushewar gidaje sama da 600 a sassa daban-daban na jihar Yobe, lamarin da ya raba jama'a da gidajensu.
Jam'iyyar APC reshen jihar Legas ta bayyana cewa yan Najeriya sun yi magana da bababr murya a zabukan cien gurbin da aka kammala a jihohi 13 ranar Asabar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sakon ta'aziyyarsa ga shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, kan rasuwar mahaifiyarsa mai shekara 83.
Hukumar kula da ibadar Kiristoci ta ce za ta fara jigilar mahajjata zuwa Isra'ila a hajjin 2025. Hukumar ta ce gwamnatin tarayya ta sa mata tallafin kashi 50.
Sojin saman Najeriya sun kai farmaki a sansanin 'yan bindiga da ke Danmusa, jihar Katsina, sun kubutar da mutum 62, gwamna Radda ya yaba da jarumtar jami’an tsaro.
A labarin nan, za a ji jagora a APC, Mustapha Salihu ya ce babu dalilin da zai sa ya sace akwatin zaɓe bayan jam'iyyarsa ke samun kuri'a mafi yawa a zaɓen Adamawa.
Gwamnatin Najeriya za ta fara ba iyaye tallafin kudi domin mayar da yara makaranta. An bayyana shirin karin kudin tallafin karatu ga dalibai a matakai daban daban
Masu zafi
Samu kari