Latest
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a jihar Neja inda suka tafka ta'asa. 'Yan bindigan sun sace mutane takwas da dabbobi masu tarin yawa a yayin harin.
Tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan ya bayyana halin da tsarin zaben Najeriya ke ciki, ya ce ba za a taɓa gyara lamarin ba har sai an samu masu mutunci a INEC.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi magana kan tallafin man fetur a taron APC a Abuja. Bola Tinubu ya ce tsaro na inganta kuma tattali na kara habaka a Najeriya.
Wani jagora a jam'iyyar APC reshen jihar Kano, Alhaji Abdulmajid Dan Bilki Kwamanda ya nanata cewa Abdullahi Abbas ba shi da wani amfani a tafiyar siyasar Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan amfanin cire tallafin man fetur da gwamnatinsa ta yi. Ya bayyana cewa gwamnoni na samun kudade makudai.
Gwamnatin Tarayya ba za ta ci gaba da yakar nauyin bashin jihohi ba. Akanta Janar ta bukaci dakile asarar kudade da rungumar fasahar zamani a lissafin kudi.
Matasa sun kashe 'yan bindiga 3 da suka shiga hannu yayin kai hari a jihar Katsina. Yan bindigar sun shiga hannu ne yayin da suka kai hhari amma rana ta bac musu.
Tsohon shugaban kasa, Ibrahim Badamasi Babangida ya fitar da muhimman bayanai a kan abubuwan da suka jawo aka kashe Janar Murtala Muhammad a 1976.
Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya bayyaka cewa ya kamata Arewa ta mutunta tsarin karɓa-karɓa a zaben shugaban ƙasar da ke tafe a 2027.
Masu zafi
Samu kari