Latest
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin jami'an gwamnatin Uba Sani a Kaduna sun fara ajiye aiki, sai dai wasu na cewa korarsu Gwamnan ke yi ba murabus ba.
An samu nasarar cafke wasu yan ta'adda bayan hukumar tsaro ta Najeriya ta taimakawa kasar Chadi wurin tabbatar da kama dan wanda ya kafa Boko Haram, Mohammed Yusuf.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya caccaki zuwan Isra'ila Najeriya, inda ya ce hakan zai iya jawo fara kashe shugabannin Musulmai a fadin Najeriya.
Hukumar NiMet ta sanar da cewa za a samu ruwan sama a jihohin Arewa a ranar Talata, yayin da ake sa ran samun yayyafi a wasu jihohin Kudancin Najeriya.
An yi ta ce-ce-ku-ce bayan Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya karbi miliyoyin daloli daga bankin raya Musulunci inda daga bisani ya yi karin haske.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta bayyana cewa kuɗin da ake biyan masu rike da madafun iko, kamar Shugaban Kasa zuwa Ministoci da ƴan majalisu ya yi kaɗan.
Gwamnatin tarayya ta tara N21.22tn a cikin watanni shida na 2025 daga hukumomi biyar, ta cika kashi 58% na kasafin kuɗi, wanda zai sa ta iya zarce burinta.
Fadar shugaban kasa ta ware mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Malam Nuhu Ribadu inda ta jero abubuwan alheri da ya yi cikin wata 25 da ya yi a ofishinsa.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da tashin wani bam da yara yan gwangwan suka dauko a bayan gari, mutum biyu sun jikkata yayin wasu 4 suka raunata.
Masu zafi
Samu kari