Latest
Jigon NNPP, Buba Galadima ya zargi gwamnatin tarayya ta a APC da shirya murdiya a zaben shugaban kasa na 2027, amma ya ce za su koya masu darasi.
Gwamnatocin Amurka da Birtaniya sun yaba wa Najeriya da malam Nuhu Ribadu kan kama shugabannin 'yan ta'addan Mahmuda a Najeriya a makon da ya wuce.
Reno Omokri ya ce dalilai 20 za su tabbatar da amincewar 'yan Najeriya da Tinubu, daga tattalin arziki zuwa tsaro da ilimi, abin da zai sa a sake zabarsa a 2027.
Sheikh Murtala Bello Asada ya sake yin tone-tone, ya soki masu fakewa da sulhu da ‘yan ta’adda, ya tabbatar da cewa an yaudare da karya yayin zama da yan bindiga.
Sheikh Dr Jamilu Yusuf Zarewa na jami'ar ABU ya bayyana wuraren da saurayi ya kamata ya kalla a jikin macen da ya kamata ya aura a addinin Musulunci.
An gano bam a gonar manomi a Dikwa, Borno, inda jami’an ’yan sanda suka kwance shi cikin nasara tare da wayar da kan jama’a game da illolin abubuwan fashewa.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama kudi Naira miliyan 6.9 da bindigogi bayan 'yan bindiga da suka karbo kudin fansa suna kokarin guduwa a jihar Nasarawa.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin jami'an gwamnatin Uba Sani a Kaduna sun fara ajiye aiki, sai dai wasu na cewa korarsu Gwamnan ke yi ba murabus ba.
An samu nasarar cafke wasu yan ta'adda bayan hukumar tsaro ta Najeriya ta taimakawa kasar Chadi wurin tabbatar da kama dan wanda ya kafa Boko Haram, Mohammed Yusuf.
Masu zafi
Samu kari