Latest
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya kamata a yaba masa idan yakin Iran ya kare ta hanyar tattaunawa. Amma idan aka gaza a zargi mataimakinsa.
Mataimakin sakataren tsare-tsaren APC na Kano, Abdulsalami Ginsau ya rasu ne a wani otal yayin da ya je babbak taron jam'iyyar xa aka gudana a makon jiya a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Hon. Adamu Aliyu na APC ya bayyana cewa suna sane da tasirin da Kwankwaso ya ke da shi a siyasar Kano, kuma shakka babu, sun fara shiri.
Sojojin Amurka sun gabatar wa shugaba Donald Trump wani tsar da suka yi domin shiga Iran su kwato sinadarin uranium da ake hada makamin nukiliya da shi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta sanar da irin matakan gaggawa da aka fara dauka bayan harin Filato da ya jawo asarar rayukan bayin Allah a Rukuba.
Rundunar 'yan sandan jihar Filato ta kama wani mutum da ake zargi sojan bogi ne yayin da sabon rikici ya barke a Jos bayan kai wani hari da aka yi.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron farin kaya, DSS sun samu nasarar damke budurwa mai shekaru 25 da alburusai a hanyarta na kai wa ƴan bindiga a Katsina.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da cire sunayen shugabannin jam'iyyar hadaka ta ADC daga shafinta saboda wani kara da aka shigar a kotu a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje da gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf sun yi zaman dare game da matsalolin siyasar Kano.
Masu zafi
Samu kari