Latest
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya gana da tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta fito ta nuna yatsa ga gwamnatin APC mai mulki a Najeriya. Ta zarge ta da yunkurin shirya mata bita da kulli.
An gurfanar da mutane hudu da ake zargi da kisan Fatima Abubakar da 'ya'yanta shida a unguwar Dorayi Chiranci a jihar Kano, bangaren gwamnati sun shirya.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin ranakun hutu domin bikin Easter da Good Friday na 2026. An bukaci Kiristoci su yi wa kasa addu'a.
Firaministan Birtaniya Keir Starmer ya bayyana cewa ƙasarsa ba za ta shiga rikicin Iran ba, yana mai cewa wannan yaƙi ba nasu ba ne kuma ba za a ja su ciki ba.
Ma'aikatar harkokin wajen Jamhuriyar Iran ta fito ta yi martani kan kalaman da shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi na cewa tana neman tsagaita wuta.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce shugaban Iran yana neman tsagaita wuta, duk da sabanin kalamansa kan dakatar da yakin ko kara tsananta shi.
A labarin nan, za a ji cewa sauya shekar Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya gigita APC lamarin da ya jawo ana kai gwauro ana kai mari domin a kan lamarin.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyana a gaban kotu kan bukatar belin da ya nema. Sai dai bayan zaman kotu, jami'an DSS sun cafke shi.
Masu zafi
Samu kari