Latest
Masu fashin baki sun tatance kokarin ministocin shugaban kasa Bola Tinubu a shekara daya da suka yi a ofis, inda suka zabi guda goma da suka fi kowa gudanar da aiki.
Wata kotu dake zamanta a Manhattan dake Amurka ta kama tsohon shugaban kasar, Donald Trump da manya-manyan laifkua 34, ciki har da bayar da kudin toshiyar baki.
Wani jigo a jam'iyyar APC, Alhaji Alhassan Yaryasa ya bayyana sulhu a tsakanin kwankwaso da Ganduje a matsayin hanya daya tilo da za a samu zaman lafiya a jihar Kano
Shugaban jam'iyyar APC a Najeriya, Abdullahi Ganduje ya ce tun yanzu tsare-tsaren da Bola Tinubu ke dauka sun fara haifar da ɗa mai ido a cikin shekara daya.
Wani mahaifi mai suna Muhammada Jimeta ya daki malam mai suna Sekinat Adedeji a makarantar Aces a Abuja saboda ta daki yar sa mai suna Karima Muhammad Jimeta.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce yan Arewa su koma gida su magance matsalolin ilimi, talauci da noma a birane da karkara. Ya yi barazanar sauke wanda ya yi sanya.
Rundunar ‘yan sandan Kano ta nemi mazauna jihar da su yi watsi da bayanan karya da ake yadawa na cewa Aminu Bayero ne zai jagoranci sallar Juma’a a masallacin fada.
Mutane sun fara nuna alamun fargaba yayin da Muhammadu Sanusi da Aminu Ado Bayero suka tsara zuwa Sallar Jumu'a a babban masallacin Jumu'a na fadar Sarki.
Rundunar yan sanda a jihar Bauchi ta sanar da kama wanda ya kashe masu hidimar kasa (NYSC) shida a lokacin zanga zangar faduwar Muhammadu Buhari zabe a 2011.
Masu zafi
Samu kari