Latest
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya dauki matakin shari'a kan mamban Majalisar jihar Kaduna da gidan talabijin na Channels kan zargin bata masa suna.
Ministar mata, Uju Kennedy Ohanenye ta ce ba za ta zauna ana kokarin dora mata laifin handame kudin gwamnati ba, inda ta musanta zargin da ake mata.
Wata kungiyar dalibai ta yi martani ga Sanata Ali Ndume bayan ya ce akwai yunwa da wahalhalu a Najeriya kuma shugaba Bola Tinubu ya gagara tabuka komai kan lamarin
A lokacin da 'yan Najeriya ke fama da dawowar layukan mai, hukumar kwastam ta cafke wasu dauke da fetur da za a yi safararsa zuwa kasar Kamaru ta iyakar kasar nan.
Sanata Barau Jibrin daga jihar Kano ya gabatar da kudurin samar da asibitin kwararru a karamar hukumar Gwarzo a jihar Kano ga majalisa. an yi karatu na daya.
Rahotanni daga birnin Ibadan da ke jihar Oyo sun nuna cewa sabon Olubadan na ƙasar Ibadan, Oba Olakulehin ya kafa tarihi bayan naɗa masa rawanin sarauta yau Jumu'a.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ana cigaba da samun yara masu kamuwa da cutar kanjmau a Najeriya kuma adadin yaran da ke mutuwa na kara daduwa.
Dan Majalisar Tarayya da ke wakiltar mazabar Ajingi/Albashi/Gaya, Hon. Ghali Mustapha ya caccaki mataimakin kakakin Majalisar, Benjamin Kalu kan nuna wariya.
An kuma samun shugaban ƙaramar hukumar na rikok kwarya a jihar Ribas ya naɗa mataimaka sama da 300, hakan na zuwa ne bayan hukuncin kotun ƙolin Najeriya.
Masu zafi
Samu kari