Latest
Bankin CBN ya yi matsaya kan amfani da tsofaffin kudi a Najeriya. CBN ya ce za a cigaba da amfani da tsofaffin kudi kuma ba maganar cewa za a canja kudi a Najeriya.
Peter Obi ya na cikin wadanda suka taya Yakubu Gowon murnar cika shekaru 90 a makon da ya gabata. Sai dai magana a kan Yakubu Gowon ya jawowa Obi matsala a siyasa.
Kamfanin TCN ya bayyana cewa za a cigaba da samun matsalar lantarki a Arewacin Najeriya saboda matsalar tsaro. Ko an gyara wutar Arewa ba lallai ta wadata ba.
Za a ji Gwamnatin Kano ta yi martani kan hukuncin babbar kotun tarayya na haramta gudanar da zaben kananan hukumomin jihar, inda ta ce zai gudana a gobe
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya caccaki tsarin da Bola Tinubu ke bi wajen gudanar da gwamnatin kasar nan, inda ya zarge shi da rashin alkibla.
Dr. Ngozi Okonjo-Iweala ta karya ikirarin samo tallafin Dala biliyan 57.5 domin kafa ƙasar Biafara, ta ce labarin ƙarya ce mara tushe, lamarin ya haddasa surutu.
Hon. Abubakar Kabir Bichi, dan majalisar Bichi a majalisar wakilai ya dauki nauyin dalibai 21 'yan asalin mazabarsa zuwa Malysia domin yin karatun watanni 18.
An samu bayanai kan matukin jirgin saman da ya yi hadari da jami'an NNPCL. Wanda haɗarin ya ritsa da shi babban ne sosai a kungiyar matuƙa jirgin sama ta kasa.
Sanatoci da dama da suka hada da Yahaya Abdullahi (PDP, Kebbi ta Arewa), sun bayyana damuwarsu kan tsakuro kudaden jihohi domin gudanar da a ayyukan hukumomin.
Masu zafi
Samu kari