Latest
Rundunar 'yan sandan jihar Oyo ta gurfanar da wani matashi mai shekaru 19 kan zarginsa da ɓalle Masallaci tare da sace wayar zamani ta N100,000 ta wata mata.
Shehu Gabam, shugaban jam’iyyar SDP na kasa, ya lissafa mutane biyar da ke rike da gwamnatin shugaba Bola Tinubu. Gabam ya ce idan Tinubu ya gaza su ne sila.
Ga dukkan alamu mai girma shugaban kasa ka iya rattaɓa hannu a kudurin dokar sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000 a makon gobe bayan majalisa ta gama aikinta.
Masana'antar shirya fina-fina ta Nollywood ta tafka babban rashin jarumi kuma furodusa mai suna Charles Owoyemi bayan ya sha fama da gajeruwar jinya.
Kwamishinan ilimi na jihar Kano, Umar Doguwa, ya bayyana cewa jihar na bukatar kudi har N60 biliyan domin gyara bangaren ilimi tare da samar da kayayyaki.
Rahotanni sun nuna cewa wani abun fashewa da ake kyautata zaton bam ne ya tarwatsa a kasuwar shanu da ke garin Buni Yadi a jihar Yobe yau Jumu'a da tsakar rana.
Rundunar 'yan sanda ta tura jami'anta akalla 4,200 birnin Tarayya Abuja domin dakile miyagu da za su shiga zanga-zanga da matasa ke shirin yi a Najeriya.
Kwamishinan ƴan sandan birnin tarayya Abuja ya tabbatar da cafke mutum biyu da ake zargin da fashi da makami bayan kashe abokansu biyu a Mabushi.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya bayyana cewa zai fara daukar aiki a gurabe daban-daban a kamfanin, sai dai wasu da suka shiga shafin sun gano ba ya yi.
Masu zafi
Samu kari