Latest
Rundunar yan sanda ta yi musayar wuta da yan bindiga masu garkuwa da mutane a karamar hukumar Jibia inda ta ceto mutane 14, daya ya rasu saboda harbi
A wannan rahoton, za ku ji cewa rundunar sojin Nijar ta bayar da tabbacin cewa dakarunta sun hallaka wasu daga cikin 'yan ta’addan Lakurawa a yankin.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'addan Boko Haram da ke cikin daji. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa.
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi ya rabawa matasa 25 tallafin Naira miliyan 7.5 a garin Onitsha da ke jihar Anambra, a matsayin tallafin sana'a.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Ahmed Usman Ododo ya yi nade-nade a hukumar kula da ilmin sakandare ta jihar Kogi. Ya nada shugaba da manyan mambobi..
Yan kwadago na barazanar tafiya yajin aiki a jihohin Katsina, Imo, Zamfara da Cross River a kan karin mafi ƙarancin albashi zuwa ranar 1 ga watan Disamba.
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamnatin tarayya ya caccaki kalaman jagoran cocin katolika a Sakkwato, Mathew Kukah na cewa bisa kuskure Tinubu ya samu mulki.
Tsohon ministan kwadago a lokacin gwamnatin Muhammadu Buhari, Chris Ngige, ya ce shugabannin kananan hukumomi sun fi wasu gwamnonin karbar cin hanci da rashawa.
Edwin Clark ya zargi shugaba Muhammadu Buhari da tsige alkalin alkalai domin samun damar yin maguɗin zaɓe a shekarar 2019. Clark ya ce abin kunya ne hakan.
Masu zafi
Samu kari