Dan ta'adda, Bello Turji ya bayyana cewa a shirye yake a yi zaman lafiya da shi ko kuma yaki idan aka zabi hakan. Bello Turji ya ce bai ajiye makami ba.
Dan ta'adda, Bello Turji ya bayyana cewa a shirye yake a yi zaman lafiya da shi ko kuma yaki idan aka zabi hakan. Bello Turji ya ce bai ajiye makami ba.
Kasashen Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun fara tattaunawa a kasar Switzerland. A yayin tattaunawar Amurka ta yi wa Iran wani tayi kan shirin nukiliyarta.
A wannan labarin, za a ji cewa Donald Trump ya bayyana cewa ya samu labari ana dab da cimma yarjejeniyar da za ya yi wa Amurka dadi kan yakin Iran.
A labarin nan, shugaban Amurka Donald J Trump ya sake nanata barazana ga kasar Iran game da sanya hannu a kan yarjejeniyar da Amurka ta gabatar gare ta.
Jiragen yakin Amurka biyu sun yi karo a sama yayin wasan kwaikwayon jirage a Idaho, amma matuka guda hudu sun tsira kafin jiragen su tarwatse da suka fado kasa.
Masarautar Saudiyya ta tabbatar da ganin jinjirik watan Zul Hijjah a yammacin yau Lahadi, wanda hakan ne nuka za s yi babbar Sallah ranar Laraba a makon gobe.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ki zuwa kasar AMurka da wayar hannu domin tsoron kar 'yan China suka su masa kutse yayin da ya je ziyara Beijing.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce kasar ta amince da tsagaita wuta da Iran ne bayan roƙon wasu ƙasashe, musamman Pakistan, ba don ra’ayinta kai tsaye ba.
Tsohon shugaban kasar Amurka, Barack Obama, ya tuna baya kan yarjejeniyar da ya kulla da kasar Iran. Ya ce an cimma yarjejeniyar ba tare da kashe kowa ba.
Yahudawa yan Isra’ila sun kona wani masallaci da motoci a kauyen Jibiya da ke kusa da Ramallah, tare da rubuta kalaman wariyar launin fata a bangon gidaje.
Mayakan Hezbollah sun kai hare-hare kan sojojin Isra'ila da ke Kudancin Lebanom. Harin ya yi sanadiyyar hallaka wani sojan Isra'ila mai shekara 20.
Labaran duniya
Samu kari