Ministan harkokin waje na Iran,Abbas Araghchi ya tabbatar da cewa babu wata matsala a tattare da jagoran addinin kasar, Mojtaba Khamenei bayan ya ji raunuka.
Ministan harkokin waje na Iran,Abbas Araghchi ya tabbatar da cewa babu wata matsala a tattare da jagoran addinin kasar, Mojtaba Khamenei bayan ya ji raunuka.
Kasar Saudiiyya ta gargadi Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kada ta kai hari kan kasarta, tare da yi mata kashedin yiwuwar mayar da martani idan harin ya ci gaba.
Trump ya yi kakkausar suka ga Burtaniya kan tura jiragen ruwan yaƙi zuwa Gulf. Starmer ya kare matakinsa na hana Amurka amfani da sansanonin soji a yaki da Iran.
Sojojin Iran sun yi gargadi kan yaki mai tsanani da Amurka da Isra'ila, tare da haifar da tashin hankali a yankin, bayan harin da ya kashe Ayatollah Khamenei.
Sakataren Majalisar tsaron Iran, Ali Larijani ya bayyana cewa Amurka ta yi tsammani za ta ci banza ne a lokaci guda ta gama da Iran amma sai ta ga akasin haka.
An samu rarrabuwar kawuna tsakanin shugabannin Iran bayan kisan Khamenei. Masu tsattsauran ra'ayi sun soki matakin Pezeshkian na neman sulhu da ƙasashen Gulf yanzu.
Dakarun sojojin Isra'ila sun sanar da cewa sun murkushe wasu muhimman jiragen yaki na kasar Isran da wani jerin hare hare da suka kai birnin Tehran.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta ja kunnen gwamnatin Amurka da kada ta kuskura ta yi tsaurin idon aika jiragen ruwanta su wuce ta mashigar Hormus.
Amurka ta kashe dala biliyan 5.82 a sa’o’i 100 na farkon yaƙi da Iran. Iran ta lalata radar Amurka ta dala biliyan 1.1 da jiragen F-15E a Qatar da Kuwait.
Runduar Islamic Revolutionary Guard Corps (IRGC) ta kai hari kan wani sansanin sojojin Amurka da ke Bahrain. IRGC ta kai harin ne a matsayin ramuwar gayya.
Labaran duniya
Samu kari