!["Kun wahalar da alhazai, Gwamna ya ɗauki zafi yayin da ya yi barazana ga NAHCON](https://cdn.legit.ng/images/560x315/1de26b7eefdac814.jpeg?v=1)
Labaran duniya
!["Kun wahalar da alhazai, Gwamna ya ɗauki zafi yayin da ya yi barazana ga NAHCON](https://cdn.legit.ng/images/560x315/1de26b7eefdac814.jpeg?v=1)
![Amurka ta janye sojojinta daga Nijar, an yi hasashen halin da za a shiga a Afrika](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4d8077189879d89a.jpeg?v=1)
![Hajji 2024: Hukumomin Saudiyya sun kwamushe mutum 18 bisa karya dokar aikin Hajji](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9c19655bd2a109c0.jpeg?v=1)
![Miliyoyin musulmi za su fara hajji, harin Isra'ila ya hana mutanen Gaza zuwa Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d17ca3c40d0eae93.jpeg?v=1)
![Sojojin Najeriya za su tafi maƙwabciyarta domin wanzar da zaman lafiya, an jero dalilai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/53bda1adc4fd6ced.jpeg?v=1)
![Bankin duniya ya ci gyaran Tinubu da CBN, ya gargadi Gwamnati kan tashin farashi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3341b4a869179edf.jpeg?v=1)
![Abin farin ciki: Wata ƙasar Afrika ta fara haƙo mai a karon farko, an samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/899061a4e2e8652a.jpeg?v=1)
Senegal ta shiga sahun kasashe masu arzikin man fetur bayan da kamfanin Woodside Energy na Australiya ya sanar da fara aikin hakar man a kasar da ke yammacin Afirka.
![InnalilLahi: An shiga ɗimuwa bayan ƙarin rasuwar mahajjatan Najeriya 2 nan take a Makkah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d17ca3c40d0eae93.jpeg?v=1)
Hukumar alhazan jihar Kwara ta tabbatar da rasuwar karin mahajjata daga jihar guda biyu, Salman Muhammad Alade da Ayishat Shuaib Ologele bayan fama da jinya.
![Saudiyya ta fadi adadin mahajjatan bana, ta fadi damuwa 1 da za a fuskanta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/65a7a039b0f06aa6.jpeg?v=1)
Kasar Saudiyya ta bayyana cewa mahajjata 1,547,925 ne suka iso kasar domin aikin hajjin bana. Ma'aikatar lafiya ta shawarce su kan matsalar zafi a kasar.
![Tinubu da sauran shugabannin kasashen duniya 5 da suka taɓa faduwa a matakala](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b1630c2edaad229d.jpeg?v=1)
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya yi tuntube tare da zamewa a taro, mun kawo muku sauran shugabannin kasashe da suka hadu da irin wannan tsautsayi a duniya.
![Saudiyya ta tsaurara tsaro, ta yi albishir ga mahajjata yayin da aikin Hajji zai kankama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/86ff6b303c0f5fb2.jpeg?v=1)
Ministan harkokin cikin gida a kasar Saudiyya, Abdulaziz bin Saud ya bayyana cewa kasar ta shirya tsaf domin bada kariya ga mahajjata. Ya fadi haka ne a a jiya.
![Malawi: Jirgin mataimakin shugaban ƙasa ya yi hatsari, mutanen ciki sun mutu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b34ba10696ab1d6c.jpeg?v=1)
Rahotanni na nuni da cewa jirgin da ke dauke da mataimakin shugaban kasar Malawi, Saulos Klaus Chilima da mutane tara ya yi hatsari kuma babu wanda ya tsira.
![Duk da dokar hana masu ciki aikin Hajji, Hajiyar Najeriya ta haifi jaririn farko a Makkah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b6df0729e211500a.jpeg?v=1)
Hukumomin kasar Saudiyya sun tabbatar da cewa wata Hajiya daga jihar Borno ta haifi jariri namiji wanda aka sanyawa suna Muhammad yayin aikin hajji.
![Jirgin sama ya yi ɓatan dabo ɗauke da mataimakin shugaban ƙasar Malawi da mutum 9](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b34ba10696ab1d6c.jpeg?v=1)
Wani jirgin sama dauke da mataimakin shugaban kasar Malawi, Saulos Klaus Chilima da wasu mutane tara ya bace, kamar yadda fadar shugaban kasar ta sanar.
![Babban ministan Isra'ila ya fadi dalilin ajiye aiki ana tsakiyar yaki da Falasdinawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/84b2b90320265209.jpeg?v=1)
Babban ministan Isra'ila, Benny Gantz ya ajiye aiki bayan sabani da ya samu da firaminista Benjamin Netanyahu kan rikicin da ake tsakanin Isra'ila da Falasdinawa.
Labaran duniya
Samu kari