Kasashen Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun fara tattaunawa a kasar Switzerland. A yayin tattaunawar Amurka ta yi wa Iran wani tayi kan shirin nukiliyarta.
Kasashen Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun fara tattaunawa a kasar Switzerland. A yayin tattaunawar Amurka ta yi wa Iran wani tayi kan shirin nukiliyarta.
Kasashen Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun fara tattaunawa a kasar Switzerland. A yayin tattaunawar Amurka ta yi wa Iran wani tayi kan shirin nukiliyarta.
Wani dan bindiga ya kashe mutum daya tare da jikkata akalla mutum 10 a wani hari da ya kai jihar Texas a Amurka. Ya shafe sa'o'i yana fito na fito da 'yan sanda.
Gwamnatin kasar China ta tabbatar da cafke wani dan kasar Amurka da ya je China ake zargin shi da leken asiri. China ta ce an sanar da Amurka an kama shi.
Miliyoyin masu amfani da Facebook da Instagram sun fuskanci matsala bayan dandalin Meta ya samu tangarda da ta shafi shiga da aika sakonni a ranar Juma'a.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya caccaki Benjamin Netanyahu a wasu lokuta saboda sabanin da suka samu a kan yake-yake da Isra'ila ke yi a kasashe.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa Amurka ta kulla yarjejeniya da Iran kuma yakin da suke ya zo karshe, za a saka hannu kan yarjejeniyar.
Hukumar IAEA ta bayyana yadda aka gudanar da aikin kwashe sinadarin Uranium daga Venezuela zuwa Amurka cikin tsauraran matakan tsaro domin kauce wa barazana.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce an cimma fahimta kan batun kayan nukiliyar Iran, amma ya bayyana cewa an binne wasu a ƙarƙashin dutse mai ƙarfi
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sanar da soke kai hare-hare ta sama kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ya ce tattaunawa ta yi nisa a tsakaninsu.
Kakakin kwamitin tsaro na majalisar Iran, Ebrahim Rezaei ya tabbatar da cewa al'ummar Iran ba za su amince da mika wuya ba, inda ya ce Amurka ce ya kamata ta yi.
Labaran duniya
Samu kari