Hukumar Kididdiga ta kasa (NBS) ta tabbatar da cewa an samu saukik hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya a watan Janairu, 2025, ta ce farashin abinci ya kara araha.
Hukumar Kididdiga ta kasa (NBS) ta tabbatar da cewa an samu saukik hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya a watan Janairu, 2025, ta ce farashin abinci ya kara araha.
Babban mai bada fatawar kasar Australia ya sanar da Alhamis a matsayin ranar fara azumin watan Ramadan na shekarar 2026. Wata bazai bullo ranar Talata ba.
Kungiyar ta'addanci ta ISIL ta dauki nayin kai hari kasar Nijar a akon da ya wuce. kungiyar ta saki bidiyon da ta yi magana da Hausa, Kanuri da Larabci a Nijar.
Kasar Amurka ta gargadi yan kasarta kan ziyartar Nijar a 2026, saboda tabarbarewar tsaro da ayyukan ta’addanci, tare da sabbin sharuddan tafiye-tafiye.
WHO ta gano bullar cutar Nipah a Indiya; cuta ce mai saurin kisa, lalata kwakwalwa, kuma ba ta da magani. Ga abin da ya kamata ku sani game da hadarin ta a 2026.
Agogon da ke hasashen tashin duniya ya kara cillawa gaba da dakika 85 a karon farko bayan shiga 2026. An bayyana cewa barazana na karuwa a fadin duniya a halin yanzu
Shugaban Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani ya zargi kasashen Faransa, Benin da Ivory Coast da kai wa kasarsa hari a wani filin jirgin sama da ke Niamey.
A wata kotun shari’ar Musulunci a jihar Aceh, Indonesia ta hukunta namiji da mace da bulala 140 bisa laifin zina da shan barasa wanda ya saba dokoki.
Hukumomin kasar Colombia sun tabbatar da cewa duk mutanen da ke cikin jirgin Satena da ya bata jiya Laraba, sun mutu a hatsarin da ya rutsa da su.
Rahotanni sun bayyana cewa jirgin saman ya bata ne dab da zai sauka a yankim bodar Colombia da Venezuela, wanda yan tawaye ke da iko da shi, an fara bincike.
Ana sa ran fara azumin Ramadan 2026 a ranar 19 ga Fabrairu; za a azumci sa'o'i 12 zuwa 13 cikin sanyi, wanda ke nuna sauki ga Musulmi a wannan shekara.
Labaran duniya
Samu kari