Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta fitar da jerin ’yan takarar gwamnan Nasarawa, amma sunan tsohon IGP Mohammed Abubakar Adamu bai bayyana ba.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta fitar da jerin ’yan takarar gwamnan Nasarawa, amma sunan tsohon IGP Mohammed Abubakar Adamu bai bayyana ba.
Wani Kirista dan kasar Masar ya shiga gasar Alƙur’ani domin lashe Umrah kyauta ga maƙwabciyarsa Musulma, wadda ta daɗe tana mafarkin yin aikin Umrah.
Shugaban Kamaru Paul Biya mai shekaru 93 ya dawo gida bayan kwanaki 73 a Switzerland, yayin da doguwar rashin bayyanarsa ta haifar da tambayoyi kan lafiyarsa.
Portugal ta haramta rufe fuska a wuraren jama’a, yayin da masu adawa suka ce dokar na iya ƙara kyamar Musulunci da wariya ga mata Musulmi a fadin kasar.
A labarin nan za a ji cewa Ma'aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya ta fara shirin aikin Hajji na 2027 da wuri inda aka fara zama da kasashe akalla 75.
FBI ta nemi kotun Amurka ta ba ta damar bayyana a ɓoye dalilin riƙe bayanan binciken Tinubu, tana cewa sakin su na iya tona dabarun tsaro da jefa rayuka a haɗari.
Hukumar FBI ta kama wata mata a Amurka bisa zargin shirya kai hari kan Capitol na New York da kashe sanatoci, bayan ta bayyana goyon bayanta ga ISIS.
Birtaniya ta hana ’yan kasarta tafiya wasu sassan jihohin Najeriya 11 saboda matsalar tsaro, yayin da Abuja da wasu jihohi 19 ke ƙarƙashin shawarar yin tafiya.
Dan Majalisar Amurka, Riley Moore ya dace cewa kasarsa ba za ta sauya matsayarta kan zargin tauye hakkin addini da take zargin ana hi a Najeriya.
Aisha Wahab ta kafa tarihi bayan zama mutumiyar farko 'yar asalin Afghanistan da aka zaba a Majalisar Dokokin Amurka, bayan lashe zabe a California.
A labarin nan za a ji cewa Sheikh Bashir Aliyu ya zama shugaban majalisar hada-hadar banki mara kudin ruwa a kasar Ghana domin inganta tsarin Musulunci.
Labaran duniya
Samu kari