Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya jagoranci gwajin makamai masu linzami da wasu masu iya harbo jirgin ruwa domin tabbatar da tsaron kasar shi.
Kasar Musulunci ta Iran ta jaddada bukatar biyanta diyyar duka barnar da aka kata a yakin da ta yi da Amurka, ta zargi Sausiyya da wasu kasashe hudu.
Sanata Bernie Sanders ya sha alwashin hana sayarwa Isra'ila makaman Amurka a wani zaman da majalisar kasar za ta yi. Ya ce Isra'ila ta yi kisan kare dangi.
A labarin nan, za a ji cewa kasari Isra'ila na kara hangen yadda za ta fara mayar da hankali a kan Turkiyya bayan Iran a yankin Gabas ta Tsakiya.
Mataimakin shugaban kasar Amurka, JD Vance ya bukaci Fafaroma Leo da ya mayar da hankali kan lamuran addini maimakon sharhi kan lamuran da suka shafi Donald Trump.
Gwamnatin kasar China ta bukaci gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump ta kame baki daga shiga harkar Mashigar Hormuz da taba jiragen ruwan Iran.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta shiga sa-in-sa da ta barke a tsakanin shugaban Katolika na duniya Fafaroma Leo da Shugaban Amurka Donald Trump.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pazeshkian ya ce bin tsarin kasa da kasa daga bangaren Amurka ne kadai zai bada damar warware matsalar Gabas ta Tsakiya.
Tawagar Amurka ta tattaunawa da takwararta ta Iran a birnin Islamabad na Pakistan. Yayin tattaunawar Amurka ta mika bukatarta ga Iran don cimma yarjejeniya.
Labaran duniya
Samu kari