Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin Firayim Minista Tarique Rahman ta ayyana hutun Sallar Layya na kwanaki 7 (25-31 Mayu, 2026) tare da amincewa da sabuwar manufar tsaftar banɗaki ta ƙasa.
Tsohon shugaban kasa a Botswana, Festus Mogae, ya yi bankwana da duniya. Marigayin ya mutu ne bayan ya kwashe lokaci yana jinya ta rashin lafiya.
Tsohuwar mataimakiyar shugaban Amurka, Kamala Harris ta zargi Donald Trump da taimaka wa Vladimir Putin ta hanyar sassauta takunkumin Rasha yayin rikicin Iran.
An gurfanar da wasu sojojin kasar Isra'ila uku da wani farar hula daya da hada baki da yi wa Iran leken asiri. Ana zargi sun dauki hotunan wurare za su mika wa Iran.
Gwamnatin kasar Poland ta yi Allah wadai da abin da sojan kasar ISra'ila ya yi na sakawa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu sigari a baki. Ta ce hakan bai dace ba sam
Shugaban kasar Amurka, Donald ya yi magana bayan kai hari kasar Iran a ranar Alhamis. Donald Trump ya ce harin karami ne kuma tsagaita wuta na nan.
Iran ta harba makamai kan jiragen ruwan yakin Amurka a yankin Gabas ta Tsakiya, lamarin da ya sa sojojin Amurka suka mayar da martani tare da lalata jirage shida.
Kasar Japan ta harba wasu makamai kusa da China a wani atisaye da ya hada da sojojin Amurka. China ta nuna bacin rai kan makaman da aka harba ranar Laraba.
Ana bincike a kasar Isra'ila bayan kama wani sojan ISra'ila ya sanya wa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu tabar sigari a baki. Isra'ila na cigaba da kai hari Lebanon
Labaran duniya
Samu kari