Kotu a Malaysia ta yanke wa ɗan Najeriya, Emeka Augustine, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ya jefa jikansa daga bene mai hawa uku ya mutu a shekarar 2020 a yau.
Kotu a Malaysia ta yanke wa ɗan Najeriya, Emeka Augustine, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ya jefa jikansa daga bene mai hawa uku ya mutu a shekarar 2020 a yau.
Shugaban kasar Amurka ya bayyana cewa, Amurka za ta kwashi man fetur din kasar Venezuela tare da sarrafa shi don samarwa kasar kayan alatu da ci gaba.
Kasar Amurka ta ayyana kungiyoyi da dama a jerin wadanda take da famuwa da su kan take yancin addini a duniya, mun tattaro guda takwas na nahiyar Afirka.
Daya daga cikin sanatocin Amurka, Marco Rubio ya ce an kama Shugaban Venezuela Nicolás Maduro, kuma za a gurfanar da shi a kotun Amurka kan zargin manyan laifuka.
Kasar Saudiyya ta kai jerin hare hare wasu yankuna na kasar Yemen bayan kai farmaki kan wani jirgin ruwa dauke da makamai da ya fito daga kasar UAE.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cafke shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro bayan sakin wasu bama bamai a kasar da safiyar ranar Asabar.
Sabon magajin garin New York, Zohran Mamdani ya soke wasu dokokin da ke goyon bayan kasar Isra'ila a birnin New York na Amurka. Isra'ila ta yi korafi kan batun.
Zohran Mamdani zai yi rantsuwar fara aiki a matsayin magajin garin New York da Al-Kur'ani mai girma. Wannan ne karon farko da za a yi rantsuwa da Kur'ani a New York.
Kasashen Mali da Burkina Faso sun yi ramakon gayya kan matakin da Trump ya dauka na hana 'yan kasarsu shiga Amurka. Sun hana 'yan Amurka shiga kasashensu.
Sojan da ya zama shugaban kasa bayan juyin mulki a kasar Guinea a 2021, Mamady Doumbouya ya lashe zaben shugaban kasar da ya shirya a 2025 da mafi yawan kuri'a.
Labaran duniya
Samu kari