
Labaran duniya







Kasar Amurka ta yi korafi bayan Najeriya ta hana shigo da wasu kayayyakinta guda 25. Hakan na zuwa ne bayan Donald Trump ya kakaba wa Najeriya haraji.

Saudiyya ta karyata rahoton da ke cewa an hana kasashe 13 neman biza. Ta ce babu sabon takunkumi, sai dai ka’idar Hajji ga masu bizar yawon shakatawa.

Shugaban kasar Amurka, Donlad Trump ya bayyana sanya sababbin harajin kaya a kan wasu ƙasashen duniya, a kokarinsa ya tattaro wa kasar karin kudin shiga.

Kasar Saudiyya ta bayyana ranar da za a gudanar da Sallah karama. Hakan na zuwa ne bayan an kammala duban watan Shawwal na shekarar 1446 bayan Hijira.

Masana falaki sun tabbatar cewa jinjirin watan Shawwal zai kasance a sararin samaniya, amma saboda matsalolin yanayi da warwatsewar haske, ba zai yiwu a gan shi ba.

Gwamnatin Birtaniya ta fitar da jerin kadarorin da wasu 'yan Najeriya 60 suka mutu suka bari, kuma har yanzu babu wani magajinsu da ya je ya karɓe su.

Shugaban Sudan ta Kudu, Salva Kiir, ya kama mataimakinsa, Riek Machar. Kasashen waje na rufe ofisoshinsu yayin da rikicin basasa ke shirin barkewa a kasar.

Hukumomi a kasar Saudiyya ta bukaci a fara duba watan sallar azumi a ranar Asabar mai zuwa. Za a fara bikin sallah ne da zarar an ga wata a Ranar Lahadi ko Litinin.

Shugabannin GAVI, kungiyar da ke bayar da tallafin rigakafi ka kasashe sun ce idan Amurka ta dakatar da tallafinsu, mutane miliyan 1.2 za su mutu a shekaru 5.
Labaran duniya
Samu kari