Wata kungiya mai suna RAI ta bayyana bukatar da ke akwai na binciken tsohon Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed bayan zarge-zargen Aliko Dangote.
Wata kungiya mai suna RAI ta bayyana bukatar da ke akwai na binciken tsohon Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed bayan zarge-zargen Aliko Dangote.
Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
An yi ambaliyar ruwa a kasar Saudiyya inda mutane 12 suka rasu, an ceto mutane 271 tare da tattara mutane 137 da suka rasa gidajensu a kasar Saudiyya.
Gwamnatin Faransa ta ce ta taimaka wa kasar Benin dakile sojojin da suka nemi kifar ga gwamnatin shugaba Patrice Talon a ranar Lahadi. Najeriya ma ta kai dauki.
A kokarin dakile yaduwar juyin mulki, kungiyar raya tattalin arzikin Afirka ta Yamma watau ECOWAS ta kakaba dokar ta-baci a duka yankunan da ke karkashinta.
Shugabannin kasashen AES da suka hada da Mali, Nijar, Burkina Faso sun bayyana cewa za su harbo duk wani jirgin da ya keta sararin samaniyarsu bayan rike na Najeriya
Wani malamin duba daga Pakistan, Riaz Ahmed Gohar Shahi, ya yi hasashen wani gingimemen tauraro zai zo ya bugi duniya wanda zai kawo tashin kiyama a 2026.
Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya tabbatar wa Tinubu da goyon baya wajen yaki da ta’addanci a Arewa, yana mai cewa kasashen duniya ba za su zuba ido suna kallo ba.
Yunkurin juyin mulki a Benin ya kara shiga jerin juyin mulki da dama da sojoji suka yi a kasashen Afrika. Legit Hausa ta yi bayani game da kasashe 8.
Fadar shugaban kasa a Benin ta yi tsokaci kan yunkurin da sojoji suka yi na kifar da gwamnatin Shugaba Patrice Talon. Ta ce sojojin ba su karbe iko a kasar ba.
Gwamnatin Amurka ta tabbatar da garkame wani dan Najeriya mai suna Oluwaseun Adekoya shekara 20 bayan kama shi da laifin damfara ta banki da sojan gona.
Labaran duniya
Samu kari