Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Bincike ya kai ga yadda 'yan sanda suka samu nasarar kame wasu matasa da ake zargin 'yan sara suka ne da ke barna a jihar da ke Arewa maso Gabashin Najeriya.
'Yan mata a kafar sada zumunta sun yi martani mai zafi bayan ganin yadda wani magidanci ke cin duniyarsa da tsinke tare da matansa guda biyu a cikin gindansu.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda aka sake kama wani matashin da ya yi sata bayan tserewa daga magarkamar Kuje da ke babban birnin tarayya Abuja, Arewa.
Wani mutum ya jawo cece-kuce yayin da ya jawo akuya a kasa, shi kuwa yana cikin mota bas. Ya ja akuyar a waje ne sadda aka hana shi shiga da ita cikin motar.
Tsohon sanata a Najeriya ya bayyana matsayarsa game da wanda ya kamata a zaba a ba shugabancin majalisar dattawa a wannan karon bayan saukar Ahmad Lawal a gaba.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya biya wasu daga kudaden da ake bin Najeriya bashi, ya sake cin wasu kudaden masu yawan gaske a shekarar da ta gabata ta 2022.
Jam'iyyar APC ta zargi wani sanatan jihar Taraba da cin dunduiniyarta a zaben da ya kammala a watannin da suka gabata. An bayyana dalilin dakatar da sanatan.
An samu tsaiko a jihar Gombe yayin da APC ta dakatar da wani sanata bisa zarginsa da cin amanar jam'iyyar a zaben da ya kammala a wannan shekarar ta 2023 .
An samu wani yanayi mai ban tsoro na yadda wani mutum ya kone gidan su budurwarsa saboda sun samu tangardar soyayya da ta ki ci ta ki cinyewa a kwanakin nan.
Salisu Ibrahim
Samu kari