Abdullahi Abubakar
7243 articles published since 28 Afi 2023
7243 articles published since 28 Afi 2023
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya umarci yin bincike kan yadda matar tsohon sanata Ishaku Abbo ta rika shiga wuraren da aka haramta a filin jirgi.
Yan majalisar wakilai shida masu biyayya gare Seyi Makinde sun fice daga PDP zuwa APM domin tunkarar zaɓen 2027, sun bayyana dalilin matakin da rikicin cikin gida.
Gwamnan Delta, Sheriff Oborevwori, ya ce zai zama rashin adalci ga al’ummar Delta su kada kuri’ar kin goyon bayan Shugaba Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Yan sanda a jihar Cross River sun kama wata mata mai suna Agnes Peter da fasto Samson Dago bayan mutuwar diyarta Nancy Peter mai shekaru 14 a Boki.
Tsohon Ministan Kwadago da Samar da Ayyuka, Sanata Joel Ikenya, ya lashe zaɓen fidda gwani na gwamna na ɓangaren PDP karkashin Turaki a Taraba da gagarumin rinjaye.
Al’ummar Ilesha-Baruba da ke Baruten sun shiga cikin tashin hankali bayan kashe malamin addinin Musulunci, Alfa Iliyasu, wanda aka sare har lahira a gidansa.
Kungiyar SERAP ta bukaci Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres ya yi amfani da Mataki na 99 domin kai Najeriya Kwamitin Tsaro kan rashin tsaro.
Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya ce gwamnatinsa ta cika kusan kashi 90 cikin 100 na alkawuran da ta yi wa jama’a cikin shekaru uku da ya yi a mulki.
Tsohon gwamnan Anambra, Mista Peter Obi ya bayyana cewa Rabiu Musa Kwankwaso ba zai zama "dan kallo" ba idan NDC ta lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Abdullahi Abubakar
Samu kari