Abdullahi Abubakar
Author's articles
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya taya shugaban kasar Chadi, Mahamat Deby murnan lashe zabe inda ya yi masa alkawarin ba shi dukkan goyon baya a kasar.
Daraktan Cibiyar Dimukuraɗiyya a Jami'ar Bayero da ke Kano, Farfesa Babu Mohammed ya fadi ainihin silar rikicin Rabiu Kwankwaso da Abdullahi Ganduje.
Ministan kasafi da tsare-tsare, Atiku Bagudu ya yabawa Shugaba Bola Tinubu kan namijin kokari da ta yi wurin cire tallafin mai da ya kamata a cire tsawon shekaru.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya sha alwashin gyara kuskuren da ya yi wurin goyon bayan Gwamna Siminalayi Fubara a matsayin gwamnan jihar.
Jam'iyyar APC ta magantu kan rashin tsoma baki da Shugaba Bola Tinubu ya yi kan dambarwar shugaban APC, Abdullahi Ganduje inda ta ce sha'anin jami'yya ne.
Shugaban kasa, Bola Tinubu zai sake karbo bashin $2.25bn daga Bankin Duniya a ranar 13 ga watan Yuni domin inganta tattalin arzikin Najeriya da sauran bangarori.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya dakatar da sabon tsarin da bankin CBN ya kawo kan biyan harajin 0.5% domin tsaron yanar gizo a Najeriya wanda 'yan kasar ke kokawa.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Tijjani Babangida ya gamu da hatsarin mota yayin da matarsa, Maryam Waziri ke cikin yanayi bayan rasa ransa dalilin hatsarin.
Hukumar IMF ta nuna damuwa kan yadda Shugaba Bola Tinubu ya dawo da tallafin mai a boye inda ta ce hakan asara kawai zai jawowa Najeriya na biliyoyi.
Abdullahi Abubakar
Samu kari