Abdullahi Abubakar
7230 articles published since 28 Afi 2023
7230 articles published since 28 Afi 2023
Gwamnan Edo, Sanata Monday Okpebholo ya yi barazanar hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane da ‘yan daba da aka kama a jihar inda ya ce za a rataye su.
Rundunar Sojojin Najeriya ta musanta rahotannin da ke yawo cewa Laftanar Kanal Emmanuel Gabriel Okoye ya mutu ne sakamakon harin ‘yan bindiga a Taraba.
Yayin da aka fara shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti, mun sake kawo muku dokokin zaben hukumar zabe mai zaman kanta, INEC domin kiyayewa.
A gobe Asabar 20 ga watan Yunin 2026 ake sa ran gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti inda APC mai mulki za ta fatata da jam'iyyun adawa da suka hada da ADC da LP.
Aluwo na Iwo, Oba Abdulrosheed Akanbi, ya ce matatar mai ta Aliko Dangote ta ceci tattalin arzikin Najeriya daga durkushewa tare da rage wa talakawa wahalhalu.
Mustapha Rabiu Musa Kwankwaso, ɗan tsohon gwamnan Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya zama ɗan takarar mataimakin gwamna na jam'iyyar NDC a zaɓen 2027 da ke tafe.
Sheikh Alkali Abubakar Salihu Zaria ya tsoma baki kan dambarwar mawaki Dauda Kahutu Rarara da David Adeleke da aka fi sani da Davido kan rashin tsaro.
Binciken masana ya yi karin haske kan jita-jitar cewa cewa ‘yan ta’adda sun harbo jirgin saman rundunar sojin saman Najeriya a jihar Niger da Tsakiyar kasar.
Sarkin Kano, Mai Martaba Muhammadu Sanusi II, ya buƙaci kungiyar Tarayyar Turai ta ƙara tallafawa Kano da Najeriya a fannonin tsaro, lafiya da ilimi.
Abdullahi Abubakar
Samu kari