Abdullahi Abubakar
7224 articles published since 28 Afi 2023
7224 articles published since 28 Afi 2023
Gwamnan Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya nada kwamishina guda daya, masu ba shi shawara uku, manyan mataimaka 90 da mataimaka na musamman 910 domin inganta mulki.
Bincike ya gano cewa wani rahoton da ake yadawa a matsayin sabon binciken Amurka kan Atiku Abubakar tsohon rahoton Majalisar Dattawan Amurka ne na 2010.
Dan takarar gwamnan Gombe na APC, Jamil Gwamna, ya bukaci a gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin mutunci, zaman lafiya da mayar da hankali kan ci gaban jihar.
Fasto Eugene Ogu ya bukaci matasan Najeriya su yi koyi da Davido wajen shiga zabe, kare kuri’a da zabar ’yan takara bisa kwarewa da gaskiya a 2027.
Dan takarar shugaban kasa a ADC, Atiku Abubakar ya ce Obasanjo ba shi da karfin zabe, yana mai cewa Arewa ce ta taimaka masa zama shugaban kasa a 1999.
An kama wani mutum a Ondo, bisa zargin kona ‘yarsa mai shekaru 10 saboda fitsarin kwance. Yarinyar ta samu munanan raunuka kuma tana bukatar karin tiyata.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci karin lokaci a kotun Amurka kan sakin bayanan binciken zarge-zargen fataucin miyagun kwayoyi.
An sanar da rasuwar Sheikh Mustapha Kamal Ahmad, limamin Alfeti a Kogi, inda al’ummar Musulmi ta yi jimamin rashinsa tare da yin addu’ar Allah Ya gafarta masa.
Babban malamin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya ce tikitin Musulmi da Musulmi ko na Kirista da Musulmi bai kamata ya haddasa rikicin addini ba
Abdullahi Abubakar
Samu kari