Abdullahi Abubakar
7228 articles published since 28 Afi 2023
7228 articles published since 28 Afi 2023
Wasu 'yan Najeriya da suka ƙi barin Afirka ta Kudu bayan wa'adin 30 ga Yunin shekarar 2026 sun ɗauki makamai domin kare kansu yayin rikicin ƙin baƙi.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun kai wani hari wata unguwa da ke kan iyakar Abuja da Nasarawa da tsakar daren ranar Juma'a.
Gwamnatin Tarayya ta karɓi 'yan Najeriya biyar da aka ceto daga gidan yarin MACA a kasar Côte d’Ivoire, yayin da mutum na shida ya rasu bayan sakinsa.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yaba da ci gaban taron zikrin Tijjaniyya, yana cewa al'ada ce da sarakunan na baya suka kafa bisa shawarar Sheikh Nasiru Kabara.
Iyalan wata matar aure da ake zargin an sace wa koda daya yayin tiyatar haihuwa a asibitin kwararru na jihar Gombe sun bukaci a bi masu kadunsu kan lamarin.
Dan wasan kwaikwayo a masana'antar Kannywood, Musa Mai Sana'a Ya yi ƙarin haske game da raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa ya yi rashin lafiya ko ya mutu.
Khamis Musa Darazo ya yaba wa Sanata Oluremi Tinubu kan shirinta na ƙarfafa mata, yana cewa hakan na rage talauci tare da bunƙasa tattalin arziƙin ƙasa.
Hanan Buhari ta ce marigayi mahaifinta, Muhammadu Buhari, ya koya mata muhimmancin gaskiya, juriya da hidimar al'umma, abin da ya gina rayuwarta.
Shugaba Bola Tinubu ya ce yankin Arewa ta Tsakiya na da muhimmanci ga gwamnatinsa, yana mai cewa ana gudanar da manyan ayyukan hanyoyi 61 a yankin.
Abdullahi Abubakar
Samu kari