Abdullahi Abubakar
Author's articles
Yayin da aka kafa kwamitin binciken tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, Majalisar jihar ta tura takarda ga kwamishinan kudi kan kaddamar da binciken.
An sake shiga jimami bayan mutuwar wani fitaccen jarumin fina-finai a masana'antar Nollywood, Zulu Adigwe a yammacin jiya Talata 23 ga watan Afrilu.
Wani abin bakin ciki da takaici ya faru yayin da wasu daliban sakandare suka yi wa ɗaliba 'yar uwarsu dukan wanda ya ta da ƙura a kafofin sadarwa na zamani.
Fitaccen ɗan daudu a Najeriya, Idris Okuneye da aka fi sani da Bobrisky ya nemi alfarma bayan daure shi har tsawon watanni shida a gidan kaso kan cin mutuncin naira.
An shiga fargaba yayin da jirgin saman Dana Air ya samu matsala a Legas bayan ya dauko fasinjoji 83 inda ya kauce hanya saboda tafka ruwan sama da aka yi.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya ba Shugaban Bola Tinubu shawara kan sanya daliban Jami'o'i cikin tsarin lamunin ɗalibai da aka kirkira.
Yayin da 'yan Najeriya ke fama da tsadar rayuwa, farashin iskar gas ya sake tashi yayin da ya bambanta a jihohin Najeriya daban-daban inda wasu ke siya da sauƙi.
Gwamna Ademola Adeleke ya yi martani kan rudani da aka samu na bayyanar 'First Lady' biyu a jihar kan tarbar matar shugaban kasa, Oluremi Tinubu.
A karo na biyu, dala ta sake tashi yayin da darajar naira ta zube inda ake siyar sa ita N1,234 a kasuwanni yayin bankin CBN ke kokarin shawo kan lamarin.
Abdullahi Abubakar
Samu kari