Abdullahi Abubakar
6404 articles published since 28 Afi 2023
6404 articles published since 28 Afi 2023
An sake bude masallacin Kudus ga masu ibada a Isra'ila bayan kwanaki 40 da Isra’ila ta rufe shi, inda dubban Falasdinawa suka hallara sallar asuba.
Wasu yan bindiga sun bukaci shanu 700 da tumaki 1,000 daga wasu kauyuka a Kanki da ke jihar Katsina, sun yi barazanar kai hari idan ba a biya ba.
Gwamnatin tarayya ta ce Najeriya na nan cikin kwanciyar hankali duk da gargadin da Amurka ta fitar, tana mai jaddada cewa cibiyoyi na aiki yadda ya kamata.
Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya karyata hoton takardar N5,000 mai ɗauke da fuskar Shugaba Bola Tinubu da ke yawo, inda ya ce labarin ƙarya ne babu gaskiya.
Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya umurci fara tattaunawar zaman lafiya da Lebanon cikin gaggawa, ciki har da batun kwance damarar kungiyar Hezbollah.
Wata kungiya a Kano ta rubuta wa Shugaba Tinubu wasiƙa, suna zargin akwai matsin lamba domin tilasta nada mataimakin gwamna mai fuskantar shari’ar cin hanci.
Wani babban jami’in soja, Birgediya Janar O. Braimah, ya rasa ransa bayan harin Boko Haram a Benesheikh, Kaga, Borno, yayin da mayaƙa suka kai farmaki da yawa.
Rahotanni sun ce wani harin sama da Isra’ila ta kai a kudancin Lebanon ya yi sanadin mutuwar ‘yan mata uku ‘yan gida daya tare da jikkata wasu fararen hula.
Abdullahi Abubakar
Samu kari