Abdullahi Abubakar
6097 articles published since 28 Afi 2023
6097 articles published since 28 Afi 2023
Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya nuna damuwa kan rikicin siyasar Kano, yana kira ga ’yan siyasa da su dakatar da duk wani abu da ke kara rarrabuwar kai.
Za a yi jana’izar abokan Anthony Joshua biyu da suka rasu bayan hatsarin mota a Najeriya, an shirya sallar a Masallacin London ranar Lahadi, 4 ga Janairu 2026.
Majiyoyi sun ce manyan jiga-jigan jam'iyyar NNPP a Najeriya a kananan hukumomi 44 na Kano na matsa wa Gwamna Abba Yusuf ya koma APC mai mulkin kasar.
Daya daga cikin sanatocin Amurka, Marco Rubio ya ce an kama Shugaban Venezuela Nicolás Maduro, kuma za a gurfanar da shi a kotun Amurka kan zargin manyan laifuka.
Shugaban APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya ayyana Gwamna Siminalayi Fubara a matsayin jagoran jam’iyyar a Jihar Rivers bayan ya sauya sheka.
Tsohon ɗan Majalisar Dokokin Jihar Ogun, Hon. Musa Moruf, ya samu ’yanci bayan kwana uku a hannun masu garkuwa da mutane bayan sace shi a masallaci.
Jirgin yaki marar matuƙi na Rundunar Sojojin Saman ya faɗi a dajin Zangata da ke karamar hukumar Kontagora da ke Jihar Niger, bayan rasa sadarwa.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu ya yi alkawarin amfani da dukiyarsa da karfinsa domin ganin jam’iyyar APC ta karbe mulkin jihar a zaben 2027.
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya zargi Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, da karya yarjejeniyar da Shugaba Bola Tinubu ya sasanta.
Abdullahi Abubakar
Samu kari