Abdullahi Abubakar
5748 articles published since 28 Afi 2023
5748 articles published since 28 Afi 2023
Babbar Kotun Tarayya ta tura gargadi ga shugaban hukumar DSS kan kin ba lauyoyin Nnamdi Kanu damar ganawa da shi duk mako da cewa za a tura shi gidan yari.
Ana ta yada labarin cewa hafsan sojojin Najeriya, Laftanar janar Taoreed Lagbaja yana fama da matsanancin rashin lafiya wanda har an fara neman kujerarsa.
Hukumar zaben jihar Kogi (KSIEC) ta sanar da zaben kananan hukumomi 21 da aka gudanar a jiya Asabar 19 ga watan Oktoban 2024 inda ya ce APC ce ta yi nasara.
Shugaban gwamnonin Arewa, Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya jajantawa al'ummar jihar Jigawa kan iftila'i da ya afku inda suka ba da gudunmawar N900m.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon shugaban Najeriya, Janar Yakubu Gowon murnar cika shekaru 90 inda ya ce yana ba shi shawarwari masu kyau.
Wasu yan bindiga sun tarwatsa taron jam'iyyar LP a jihar Abia inda suka yi garkuwa da jiga-jiganta ciki har da mataimakin shugaban jam'iyyar na kasa.
Yan sanda sun tarwatsa wasu matasa da ke kokarin kawo cikas a zabukan kananan hukumomi da ake cigaba da yi a ofishin hukumar zaben jihar Kaduna a yau Asabar.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo ya kauracewa bikin Ofala na gargajiya da ake yi kowace shekara a birnin Onitsha saboda bunkasa al'adu.
Wasu yan siyasa masu ƙarfin fada a ji a yankin Arewacin Najeriya suna kokarin neman yardar Jonathan domin tsayawa zabe a 2027 saboda dakile Bola Tinubu.
Abdullahi Abubakar
Samu kari