Abdullahi Abubakar
5748 articles published since 28 Afi 2023
5748 articles published since 28 Afi 2023
Jam'iyyar APC reshen jihar Osun ta fatattaki tsohon gwamna, Ogbeni Rauf Aregbesola daga cikinta kan zargin cin dunduniyarta da kuma ƙaddara ta gida biyu.
Kungiyar matasan APC ta nuna damuwa bayan an sallami tsohon karamin Ministan gidaje da raya birane, Abdullahi T. Gwarzo daga mukaminsa a makon jiya.
Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da cewa an dage shirin tantance sababbin Ministoci da shugaban ya nada da aka shirya yi a yau Talata 29 ga watan Oktoban 2024.
Dan Majalisar Tarayya a jihar Abia, Hon. Alex Ikwechegh ya ce ya yi nadamar zabgawa direban tasi mari inda ya bukaci yafiya daga al'ummar Najeriya.
Kungiyar Ikoyi Vanguards ta bukaci Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo da ya sanya baki kan rigimar sarautar Ikoyi-Ile da ke karamar hukumar Oriire.
Sheikh Yusuf Musa Assadus Sunnah ya ba gwamnoni shawara kan yadda za a kawo karshen rashin tsaro na ta'addanci inda ya ce ya kamata a soke yan sa-kai.
Shugabanni a Arewacin Najeriya da suka hada gwamnoni da sarakunan gargajiya sun nuna damuwa kan sabon kudiri da ke gaban Majalisar Tarayya na haraji.
Kwamishinan hadin kai da rage radadin fatara a jihar Taraba, Habu James Philip ya jawo cece-kuce a lokacin wani taro a China bayan katobarar da ya yi a furucinsa.
Rigimar sarauta ta barke kan nadin wani sarki a Kwara inda al'umma ke ganin an yi ba daidai ba wurin nadin wanda ba jinin sarauta ba ne a yau Lahadi.
Abdullahi Abubakar
Samu kari