Abdullahi Abubakar
5762 articles published since 28 Afi 2023
5762 articles published since 28 Afi 2023
Rikicin siyasa ya kara tsami da Gwamna mai jiran gado, Sanata Monday Okpebholo ya yi zargin cewa ana neman Gwamna Godwin Obaseki an rasa a jihar.
Bayan mutuwar hafsan sojoji, Taoreed Lagbaja, yan gargajiya a kauyen Ilobu da ke karamar hukumar Irepodun sun fara nemo hanyar bincike kan mutuwarsa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar ya fadi wanda ya yi kokarin sulhunta shi da Olusegun Obasanjo a lokacin mulkinsu a Najeriya.
Kungiyar matasan APC a jihar Ondo (Ondo Patriots) ta yi watsi dan takararta kuma Gwamna Lucky Aiyedatiwa a zaben da za a gudanar inda ta bi dan SDP.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta yi kaca-kaca da jam'iyyun adawa a kasar musamman kan zaben Amurka inda ta ce za ta lashe zaben da za a gudanar a 2027.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya ce kwata-kwata bai da wata jam'iyyar siyasa da yake goyon baya inda ya ba yan Najeriya shawara.
Baffan marigayi Laftanar-janar Taoreed Lagbaja mai suna Tajudden ya ce ya yi nadamar nema masa fom na NDA a shekarun baya inda ya ce bai zaci zai mutu yanzu ba.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a bangaren sadarwa, Bashir Ahmad ya fadi gwamnan da ya yi fice a jihar Kano wurin kawo ayyukan cigaba.
Tsohon dan takarar gwamna a NNPP a jihar Gombe, Hon. Khamisu Ahmed Mailantarki ya sauya sheka zuwa PDP a yau Asabar 9 ga watan Nuwambar 2024 da muke ciki.
Abdullahi Abubakar
Samu kari