Abdullahi Abubakar
5762 articles published since 28 Afi 2023
5762 articles published since 28 Afi 2023
Matasa masu zanga-zanga sun durfafi Majalisar Tarayya domin bukatar a kori shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kyari saboda wasu matakai da ke jefa al'umma cikin kunci.
Ministan shari'a, Lateef Fagbemi ya ce babu inda dokar Najeriya ta haramta gurfanar da yara idan har suka saba ka'ida a kasar inda ya ce komai a cikin doka yake.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya nuna damuwa kan yadda tsadar rayuwa ta dabaibaye Najeriya inda ya shawarci Bola Tinubu kan lamarin.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da mutuwar wani sufetan dan sanda bayan kazamin harin yan bindiga a jihar Rivers da yammacin ranar Alhamis 7 ga watan Nuwambar 2024.
Kafofin sadarwa a zamanin yanzu sun yi tasiri musamman bangaren matasa inda ake amfani da su wurin kasuwanci da nishadi da kuma yada labarai ko al'adu.
Babbar Kotun jihar Ondo ta yi fatali da korafin masu kalubalantar takarar Olugbenga Edema a zaben gwamnan Ondo kan zargin cewa ba dan NNPP ba ne.
Kungiyoyin yaki da cin hanci sun taso shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje a gaba inda suka bukaci hukumar bukaci EFCC ta cafke shi kan cin hanci.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana irin ayyukan alheri da ya yi a mulkinsa musamman a bangaren ilimi inda ya ce bai tsoron hukumar EFCC ko kadan.
Rundunar tsaro ta tabbatar da cewa wasu yan bindiga da dama sun nuna sha'awar ajiye makamansu musamman a Arewa ta Tsakiya bayan shan wuta daga sojoji.
Abdullahi Abubakar
Samu kari