Abdullahi Abubakar
6406 articles published since 28 Afi 2023
6406 articles published since 28 Afi 2023
Firayimistan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya bayyana cewa kasar ita kaɗai ta kai harin kan Iran, yana musanta zargin Amurka ta shiga rikicin da ake yi.
Wani malamin addini a Kano, Sheikh Yahya Maimota, ya roƙi Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II su guji rikici kan shirin gudanar da hawan Sallah.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya ba da umarnin bude babban masallacin Juma'a a Ondo bayan shekaru hudu, yana karfafa hadin kai da zaman lafiya a yankin.
Hukumar kula da abinci ta duniya ta yi gargadin cewa mutane miliyan 10.4 a Yammaci da Tsakiyar Afirka na iya fuskantar yunwa kan rikicin Iran da Isra’ila da Amurka.
Rahotanni sun bayyana cewa Rasha na taimakawa Iran da bayanan tauraron dan Adam da fasahar jiragen yaki, ciki har da wuraren sojojin Amurka a Gabas ta Tsakiya.
A kotu a Abuja ta yanke hukunci ga Musa Ibrahim game da satar waya a masallaci yayin azumin Ramadan, inda aka umarce shi ya share masallaci na wata guda.
Hukumar IAEA ta ce an harba makami a tashar nukiliyar Bushehr a Iran baxana, babu barna da aka samu. Shugaban hukumar ya bukaci a yi taka-tsantsan yayin rikicin.
Shugaban kasar Amurka, Donald J Trump, ya ce farashin mai zai ragu sosai bayan yaƙin Iran ya ƙare, duk da tsadar man fetur da ake fama da ita yanzu.
Dan shugaban Najeriya, Seyi Tinubu, ya bukaci matasan su yi hakuri da amince da shugabancin mahaifinsa, ya ce wamnatin na gyara matsalolin tattalin arziki.
Abdullahi Abubakar
Samu kari