
Abdullahi Abubakar
4221 articles published since 28 Afi 2023
4221 articles published since 28 Afi 2023
Yan Najeriya da dama sun soki hukumar NYSC kan barazana ga matashiya yar bautar ƙasa a Legas da ta caccaki Gwamnatin Bola Tinubu a cikin wani bidiyo.
Bayan zargin cewa Bola Tinubu ke ɗaukar nauyin SDP, fadar shugaban kasa da jam'iyyar sun karyata jita-jitar da ake haɗawa da ba ga sa tushe bare makama.
Bayan Nasir El-Rufai ya kira jiga-jigan PDP su koma SDP, tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya ce ba shi da darajar shugabanci da zai iya janyo su.
Yayin da ake ci gaba da shari'a kan zargin samun makudan kudi a asusun Abba Kyari, Iyalansa sun karyata zargin yana da asusun banki guda 10 da N200m.
Bayan umarnin kotu kan rigimar sarauta da ake yi a Kano, Alhaji Aminu Babba Dan’agundi ya bukaci gwamnati da hukumomi su girmama umarnin kotun daukaka kara.
Tsohon gwamnan Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce gwamna Siminalayi Fubara ya fadi siyasa kuma karin koma baya na nan tafe a gare shi.
Bayan taimakawa Nijar da tankokin mai, Hafsan tsaro, Janar Christopher Musa ya ce Najeriya na cikin hadari kasancewar Nijar, Mali da Burkina Faso a mulkin soja.
A jiya Juma'a ne Alkalin Kotun Daukaka Kara ya dakatar da aiwatar da hukuncin da ya tabbatar da dawowar Sanusi II a matsayin Sarki inda kowa ke sha'aninsa a Kano.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa dakarun tsaro sun ƙara ƙaimi wajen farautar shugaban ƴan bindiga Kachalla Dan Mai Kinni, bayan cafke yaronsa, Lawali Malangaro.
Abdullahi Abubakar
Samu kari