
Abdullahi Abubakar
4395 articles published since 28 Afi 2023
4395 articles published since 28 Afi 2023
Bayan Peter Obi ya ziyarci Benue, Gwamnan jihar, Hyacinth Alia, ya ce ba zai iya ba da tabbacin tsaron wanda ya kai ziyara ba tare da izini ba ko waye ne.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya dage cewa dole ne a hada kai don a karbe mulki daga Bola Tinubu a zaben shekarar 2027.
Bayan shirya yin garkuwa da manyan mutane, wani shahararren dan bindiga, , Chumo Alhaji daga Babanla, ya mutu bayan ya kamu da ciwon farfadiya a Kwara.
Bayan gwamnonin PDP sun yi fatali da jita-jitar haɗaka, jigon jam'iyyar, Dele Momodu ya zarge su da kin hadin gwiwa da domin shirin marawa Bola Tinubu baya a 2027.
Bayan kisan wani dan bindiga, wasu 'yan bindiga ne sun kona masallacin Juma’a, asibitin kula da lafiya da gidaje fiye da goma a Biyabiki da ke jihar Zamfara.
Wata kotun tarayya a ƙasar Amurka ta umurci hukumar FBI da DEA su saki bayanan binciken da suka shafi Bola Tinubu kan zargin safarar miyagun kwayoyi.
Wasu na hasashen shugaban kasa, Bola Tinubu na kokarin hana manyan ‘yan siyasa daga bangaren CPC ficewa daga jam’iyyar APC zuwa SDP kafin zaben 2027.
Gwamnatin Kano ta bayyana matsayarta kan hukuncin kotun ECOWAS inda ta bayyana cewa ba za ta janye dokokin batanci da take amfani da su a jihar ba.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da rasuwar Danmajen Arewan Zazzau, Injiniya Hayyatu Mustapha a ranar Asabar 12 ga watan Afrilun 2025 a jihar Kaduna.
Abdullahi Abubakar
Samu kari