Amarya ta rasu da juna biyu wata daya dayin aure

Amarya ta rasu da juna biyu wata daya dayin aure

Wata amarya dake dauke da ciki wata 8 ta rasu bayan an sha bikin aurenta da wata daya.

Amarya ta rasu da juna biyu wata daya dayin aure

KARANTA:“Kana da mutunci a idon Duniya”- Ban Ki Moon ga Buhari

Wani ma’abocin mu’amala da kafar sadarwa ta Facebook Raphael chinma pdp ne ya bayyana cewa yar uwarsa ta rasu a ranar 20 ga watan satumba wata daya bayan sun sha shagalin bikinta a ranar 20 ga watan agusta, bayan tayi fama da mura da ciwon jiki.

Da fatan ta huta a makwancin ta.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng