Ya yaudare ni bayan nayi shekara 3

Ya yaudare ni bayan nayi shekara 3

Ba abun mamaki bane mutum ya samu matsala a soyayya, amma idan abu ya faru baka zato, sai ka ji kamar ka mutu.

Ya yaudare ni bayan nayi shekara 3

Hakan ne abinda ya faru ga edita mai suna Shalom Miriam Shehu wacce ta bayyana hakan a shafin sada zumuntarta ta twita yadda saurayin da ta biyawa kudin yin karatun gaba da digri a Jam’ia.

Game da cewar Shalom, ta gan cewa saurayin ta na tsawo shekara 3 Taiwo yayu aure kwanan nan,tace ta ga haka a Instagram

KU KARANTA:Yarinya ta gane saurayinta da suka kwashe shekaru 2 suna soyayya dan ludu ne

Tace :

“Na biya masa kudin makaranta a Kingston. Na bashi duk abinda yake so. Taiwo ka kashe ni. Taiwo ,bazaka taba sanin jin dadi a rayuwanka ba. Kayi aure ranan asabar amma kana iya cewa kana sona.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng