Yadda PDP ta jaza tabarbarewar tattalin arziki - APC

Yadda PDP ta jaza tabarbarewar tattalin arziki - APC

Daga Edita: Jam'iyyar All Progressive Congress (APC) na fuskantar suka daga 'yan Najeriya dalilin tabarbarewar tattalin arziki da kasar ta shiga. Amma jam'iyyar na dora laifin kan gwamnatin data shude dalilin cin rashawa da almubazzaranci. Ta lissafta abubuwa 27 da suka jefa kasar cikin halin da take.

1. An biya Tompolo N13 biliyan

 

2. Tsohon shugaban dakarun tsaro, Alex Badeh ya boye $32 miliyan a cikin sokaway

 

 

3. Patience Jonathan na ikrarin $31m nata ne, kuma tayi karar kasar

 

 

4. Femi Fani-Kayode ya debi N740 miliyan

 

 

5. Dasuki yayi amfani da manyan motoci wajen kwashe $35 biliyan daga CBN

 

 

6. Olisa Metuh ya debi N400 miliyan

 

 

7. Aziboala, wani dan'uwan GEJ ya debi N6 biliyan

 

 

8. Nenadi Usman ta debi N3.5 biliyan

 

 

9. Fayose ya debi N3 biliyan

 

 

10. Obanikoro ya debi N4 biliyan

 

 

11. Olu Falae ya debi N100 miliyan

 

 

12. Tony Anenih – 400M naira.

 

 

13. Oritsejafor – $35M

 

 

14. Tsohon shugaban dakarun sama Amosu – 2Biliyan naira

 

 

15. Lucky Igbinedion-16B naira

 

 

16. Bode-George da Dabo -100B naira

 

 

17. Jolly Nyame-2.4B naira

 

 

18. Joshua Dariye-700M naira

 

 

19. Nyesom Wike ya sace N4b

 

 

20. Diezzani da $20 billion kudin man da suka bace?

 

 

21. Dala biliyan 15 na sayen makamai da suka bace

 

 

22. 10 biliyan naira da aka canza zuwa daloli aka ba wakilai wajen gangamin PDP na kasa

 

 

23. Bafarawa ya debi N3 biliyan domin addu'a

 

 

24. N12. 7 biliyan na ma'aikatan NEPA da suka mutu sunyi fika fikai sun bace

 

 

25. Dala biliyan 20 sun bace daga asusun NNPC

 

 

26. Naira biliyan 3 na toshiyar bakin ma'aikatan INEC lokacin zabe

 

Duk da wannan sace-sacen, wadansu na koken rashin canji, wasu ma cewa suke bita da kullin siyasa ne.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng