Mutanen wani kauye dake kasar Rasha

Mutanen wani kauye dake kasar Rasha

Mutanen wani kauye dake kasar Rasha sun tashi sun ga ruwan koramarsu ya gurbace ya koma jini maimakon ruwa.

Wannan abin al'ajabi ya faru ne a wani gari da ake kira Norilsk a kasar Rasha a wata korama da ake kira Daldikhan.

Mutanen wani kauye dake kasar Rasha
Mutanen wani kauye dake kasar Rasha

Mutanen wannan yankin sun shaida cewa, lafiya kalau suka kwana -ma'ana ruwan yana lafiya kalau amma wayewar garin ke da wuya suka tarar da ruwan ya gurbace ya koma na jini maimakon Ruwa.

A duniya a hain yanzu, akwai abun mamaki da abun al'ajabi da suke faruwa kullum. Komai da yake faruwa a Najeriya da kasashen waje, Ubangiji yana da ilmi da su.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng