KAI TSAYE: Nigeria 1-1 Tunisiya (Wasan kwallon sada zumunta)

KAI TSAYE: Nigeria 1-1 Tunisiya (Wasan kwallon sada zumunta)

Najeriya ta fara buga wasan sada zumunta da kasar Tunisiya a filin kwallon Jacques Leman dake Austria ranar Talata, 13 ga Oktoba.

Wannan shine karo na 20 da kasashen biyu zasu kara kuma kowanne ya ci wasannin shida-shiga yayinda akayi kunnen jaki a bakwai.

Wasan farko da Najeriya t

a buga ranar Asabar ta sha kashi hannun kasar Aljeriya da ci daya bai ban haushi.

An tashi wasa 1-1

Sai watan Nuwamba inda za'a fara wasan fiddan gwanin kofin nahiyar Afirka.

Najeriya za ta buga da Sierra Leone

An tafi hutun rabin lokaci

An kifar da Ahmed Musa a 18, an samu fenariti amma Iheanacho ya barar

Kelechi Iheanacho na Najeriya ya zura kwallo daya

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng