KAI TSAYE: Nigeria 1-1 Tunisiya (Wasan kwallon sada zumunta)

KAI TSAYE: Nigeria 1-1 Tunisiya (Wasan kwallon sada zumunta)

Najeriya ta fara buga wasan sada zumunta da kasar Tunisiya a filin kwallon Jacques Leman dake Austria ranar Talata, 13 ga Oktoba.

Wannan shine karo na 20 da kasashen biyu zasu kara kuma kowanne ya ci wasannin shida-shiga yayinda akayi kunnen jaki a bakwai.

Wasan farko da Najeriya t

a buga ranar Asabar ta sha kashi hannun kasar Aljeriya da ci daya bai ban haushi.

An tashi wasa 1-1

Sai watan Nuwamba inda za'a fara wasan fiddan gwanin kofin nahiyar Afirka.

Najeriya za ta buga da Sierra Leone

An tafi hutun rabin lokaci

An kifar da Ahmed Musa a 18, an samu fenariti amma Iheanacho ya barar

Kelechi Iheanacho na Najeriya ya zura kwallo daya

Online view pixel