Yanzu-yanzu: Kotu ta soke zaben gwamnoni na jihar Bayelsa

Yanzu-yanzu: Kotu ta soke zaben gwamnoni na jihar Bayelsa

Wata kotun sauraron kararrakin zabe da ke zama a Abuja, ta soke zaben jihar Bayelsa wanda Gwamna Duoye Diri na jihar Bayelsa da mataimakinsa, Lawrence Ewhrudjakpo suka yi nasara a jihar.

Alkalai uku na kotun wadanda suka samu shugabancin Mai shari'a Ibrahim Sirajo. a ranar Litinin sun sanar da wannan hukuncin bayan jam'iyyar ANDP ta zarga rashin saka ta a jerin jam'iyyu a zaben da aka yi a ranar 16 ga watan Nuwamban 2019.

Alkalan sun bayar da umarnin sake wani zaben gwamnonin a jihar a cikin kwanaki 90.

Karin bayani na nan tafe...

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng