![Kotu ta raba gardama kan takaddamar neman tuge gwamnan PDP, ta jero dalilai](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fa853c22dc246f5f.jpeg?v=1)
Bayelsa
![Kotu ta raba gardama kan takaddamar neman tuge gwamnan PDP, ta jero dalilai](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fa853c22dc246f5f.jpeg?v=1)
![Gwamna Diri ya fadi abin da zai faru da kwamishinoninsa idan suka yi wasa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e2cd8279d1d9c0c8.jpeg?v=1)
![2027: Gwamna ya yi magana kan rade-radin daukarsa mataimakin Atiku a zabe](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8cfe8f3ef37e0992.jpeg?v=1)
![Goodluck Jonathan ya kwantar da hankalin 'yan Najeriya ana cikin tsadar rayuwa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8cb7512126ddc1db.jpeg?v=1)
![Kotu ta yanke hukunci kan sanatan PDP da ake tuhuma da buga takardar NYSC ta bogi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3cef2e65a92d55e6.jpeg?v=1)
![Dakarun sojojin sama sun yi nasara kan barayin man fetur a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/76eb262c3b19c234.jpeg?v=1)
![Ana kukan babu kudi a kasa, gwamna ya kirkiro sababbin ma'aikatu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e2cd8279d1d9c0c8.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Duoye Diri, ya kirkiro sababbin ma'aikatu guda biyu a gwamnatinsa. Gwamnan ya kuma da rantsar ƙarin kwamishinoni 15.
![Kotu ta watsawa APC kasa a ido, ta tabbatar da Diri a matsayin gwamnan Bayelsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2086ba87ff58923e.jpeg?v=1)
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Bayelsa da ke zamanta a Abuja ta tabbatar da Gwamna Douye Diri a matsayin zababben gwamnan jihar Bayelsa.
!["Ya kware a cin amana": APC ta ja kunnen Tinubu kan sake jiki da gwamnan PDP](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f26dc0cb2fc0516d.jpeg?v=1)
Masu ruwa da tsakin jam'iyyar APC a jihar Bayelsa sun ja kunnen Shugaba Bola Tinubu kan alaka da Gwamna Douye Diri inda suka ce maci amana ne na ƙarshe.
![Lambar ministan Tinubu ta fito kan zargin yin cushen N30bn a kasafin wata hukuma](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2576b5fd5995776f.jpeg?v=1)
Simbi Wabote tsohon shugaban hukumar NCDMB ya zargi karamin ministan man fetur da yin cushe a kasafin kudin hukumar. Heineken Lokpobiri ya yi martani.
![Halin kunci: Kamar Tinubu, gwamnan PDP ya amince da biyan kudin rage radadi N35,000](https://cdn.legit.ng/images/190x107/900c1416d0fa397c.jpeg?v=1)
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya umarci gwamnoni su fara biyan kudin rage radadi ga ma'aikata, Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya amince da biyan N35,000.
![Watanni 2 bayan rantsuwa, gwamnan PDP ya tura sunayen sababbin kwamishinoni 14 ga majalisa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/228b10b61d3d4f0a.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri, ya naɗa tare da tura sunayen sababbin kwamishinoni zuwa ga majalisa dokokin jihar domin tantancewa da tabbatar da su.
![An samu asarar rayuka bayan fusatattun sojoji sun kona gidaje a Bayelsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/53bda1adc4fd6ced.jpeg?v=1)
Fusatattun dakarun sojoji sun kai farmaki kan maboyar shugaban 'yan ta'addan da ke da hannu a kisan da aka yi wa sojoji 16 a jihar Bayelsa. Sun kona gidaje.
![Kotu ta yi hukunci kan korafin ministan Buhari kuma dan takarar gwamna a APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2647fcec9b9564c3.jpeg?v=1)
Yayin da dan takarar gwamnan Bayelsa, Timipre Sylva da jam'iyyar APC ke zargin nuna musu wariya a shari'ar zaben jihar, kotu ta yi fatali da korafin a jiya.
![APC ta shiga mugun hannu yayin da ta nemi soke kotun shari'ar zaben gwamnan PDP kan wani dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/11fc5f79481e0055.jpeg?v=1)
Yayin da ake ci gaba da shari'ar zaben jihar Bayelsa, jami'yyar APC da dan takararta a zaben jihar sun bukaci a rusa alkalan shari'ar zaben jihar.
Bayelsa
Samu kari