Bayelsa
Dakarun sojojin Najeriya sun ba hammata iska a tsakaninsu yayin ziyarar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kai a jihar Bayelsa da ke yankin Kudu maso Kudu.
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Seriake Dickson, ya fice daga PDP zuwa NDC, yana nuna damuwa kan lalacewar jam’iyyar a cikin taron manema labarai.
Majalisar dokokin jihar Bayelsa ta amince da nadin sabon mataimakin gwamna. Majalisar ta amince da sabon nadin ne bayan rasuwar Lawrence Ehwrudjiakpo.
Rikicin siyasa ya kara kamari a Bayelsa yayin da ake ta maganganu kan wanda zai maye gurbin marigayi mataimakin gwamna, Lawrence Ewhrudjakpo da ya mutu.
An kama mutum 1 bayan fashewar bam a sakatariyar jihar Bayelsa yau 11 ga Fabrairu, 2026. Babu wanda ya mutu, kuma ƴan sanda sun tabbatar da dawo da doka da oda.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya je gidan Sanata Henry Seriake Dickson a Abuja bayan rasuwa da jana'izar mataimakin gwamnan jihar Bayelsa, Dr Lawrence Ewhrudjakpo.
Gwamnatin jihar Bayelsa ta tabbatar da hatsarin wata mota da ke dauke da masu zuwa jana'izar marigayi mataimakin gwamna, Sanata Lawrence Ewhrudjakpo.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya aika da sakon gargadi ga sarakunan gargajiya. Gwamna Diri ya gargade su kan ba Fulani makiyaya fili a jihar.
Bayelsa
Samu kari