Buhari da Gbajabiamila sun kebe a fadar shugaban kasa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shiga ganawa da kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila.
Duk da har yanzu dai ba a san abinda za su tattauna ba a taron, amma dai an san gwamnatin tarayya na kara duba shirin rage yawan kasafin kudin shekarar nan ta 2020 bayan faduwar farashin danyen man fetur sakamakon barkewar cutar Coronavirus a fadin duniya.
Kamar yadda ministar tsari da kasafin kudin kasa, Zainab Ahmed ta sanar, wannan yunkurin zai samu duba ne daga gwamnatin tarayya da kuma majalisar tarayyar kasar nan.

Asali: UGC
Karin bayani na nan tafe...
Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng