Femi Gbajabiamila
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, ya rubuta wasika ga hukumar PSC domin neman a yi wa wasu 'yan sanda karin girma na musamman.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya bayyana cewa rikicin tsige tsohon kakakin majalisar Lagos, ya kusa haddasa rasa mukaminsa.
A labarin nan, za a ga jerin mutanen da ake ganin na hannun Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ne da ke cikin gwamnatin Najeriya ana damawa da su a yanzu.
A labarin nan, za a ji cewa Rt. Hon Femi Gbajabiamila ya bayyana yadda Hadiza Usman ta shiga daga ciki amma ba ta sanar masa kafin lokacin bikin ba.
Fadar shugaban kasa ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Shugaba Tinubu ya sauya Femi Gbajabiala, ya nada sabon shugaban ma'aikatansa a Aso Villa.
Wasu tsoffin ‘yan majalisa daga Arewa sun nesanta kansu daga goyon bayan tazarcen Tinubu da kungiyar NCF ta yi, suna zargin taron da nuna ra’ayin siyasa kawai.
Shugaban ma'aikatan gwamnatin tarayya, Femi Gbajabiamila ya bukaci shugabannin Arewa su mara wa Bola Tinubu baya don wa'adi na biyu a zaben 2027.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa Bola Tinubu, Femi Gbajabiamila, ya nuna gamsuwarsa kan kafa hadaka da shugabannin jam'iyyun adawa suka yi.
Tsohon gwamnan Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ba 'ya'yan tsohon shugaban kasa, Buhari da wasu yan siyasa wa'adin makwanni biyu kan filayensu.
Femi Gbajabiamila
Samu kari