Femi Gbajabiamila
Shugaban ma'aikatan gwamnatin tarayya, Femi Gbajabiamila ya bukaci shugabannin Arewa su mara wa Bola Tinubu baya don wa'adi na biyu a zaben 2027.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa Bola Tinubu, Femi Gbajabiamila, ya nuna gamsuwarsa kan kafa hadaka da shugabannin jam'iyyun adawa suka yi.
Tsohon gwamnan Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ba 'ya'yan tsohon shugaban kasa, Buhari da wasu yan siyasa wa'adin makwanni biyu kan filayensu.
Rahotanni sun bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya shirya korar shugaban ma’aikata, Femi Gbajabiamila tare da maye gurbinsa da tsohon minista, Babatunde Fashola.
Bayan fadar shugaban kasa ta sanar da shirin Bola Tinubu na korar wasu Ministoci, yan siyasa da dama sun fara kama kafa tun bayan fitar da rahoton a Abuja.
Hadimin Bola Tinubu a bangaren sadarwa, Ajuri Ngelale ya yi murabus inda ya mika takardar ajiye aiki ga shugaban ma'aikatan gwamnati, Femi Gbajabiamila.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rage yawan tawagar Najeriya da za ta halarci taron majalisar dinkin duniya karo na 79 wanda za a gudanar a kasar Amurka.
Tajudeen Abbas, kakakin majalisar wakilai, ya magantu karara kan zargin cin hanci da rashawa da ake yiwa shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila.
Akwai masu neman cusa sunan Hon. Femi Gbajabiamila a badakalar N3bn ta ofishin Dr. Betta Edu. Rt. Hon. Tajudeen Abbas ya yi kaca-kaca da masu wannan zargi.
Femi Gbajabiamila
Samu kari