
Femi Gbajabiamila







Za a fitar da sunayen karin mutane fiye da 10 da za su samu kujerar Ministoci, sannan shugaban kasa ya yi niyyar rarraba ma’aikatu ko ya yi masu garambawul.

Za ayi gumurzu wajen rabon kwamitocin majalisar tarayya a karshen makon nan. Nan da Alhamis za a raba kwamitoci, amma shugaban majalisar tarayya ba ya Najeriya.

Gwamnatin tarayya na shirin maye gurbin nada-naden hukumomin gwamnati da aka rushe yayin da shugaba Tinubu ya kafa kwamiti karkashin jagorancin Gbajabiamila.

Toyota Landcruiser da Toyota Prado za su ci wa ‘Yan Majalisa kusan N50bn a 2023. Sanata Yemi Adaramodu ya ce ‘Yan majalisa za su biya kudin motocin a albashinsu

A karin Naira biliyan 819 da gwamnatin tarayya za ta kashe a bana, 'yan majalisa su na da 8.5%. Ana sa ran wadannan kudi su taimakawa ‘yan siyasar wajen aiki/

Godswill Akpabio ya sanar da Sanatocin da su ka samu shugabancin kwamitoci na musamman. Za a ji Sanatocin da suka samu shugabancin kwamiti a rabon da aka yi.

Muhammed Adamu Bulkachuwa ya dumfari kotu saboda a tsaida hukumomi daga bincikensa bayan ya nemi ya jefa mai dakinsa watau Zainab Bulkachuwa a cikin matsala.

Za a ji an tsaida magana game da kujerar shugaban masu rinjaye da masu tsawatarwa. Daga PDP ana maganar Aminu Tambuwal, Sanata Irete Kolo Kingibe da Abba Moro.

Majalisa ta dawo daga hutun sallah yau, abin da ya rage shi ne rabon mukamai da kwamitoci. Babu sabo ko tsohon ‘dan majalisa wajen neman shiga kwamiti mai kyau
Femi Gbajabiamila
Samu kari