Yanzu-yanzu: Lebura ya mutu yayin da ginin banki ya rufto masa a Legas

Yanzu-yanzu: Lebura ya mutu yayin da ginin banki ya rufto masa a Legas

Wani lebura ya mutu a daren ranar Asabar sakamakon rushewa da ginin Bankin Keystone da ke Palmgroove ya yi a Legas.

The Nation ta ruwaito cewa ana yi wa ginin benen da ke Ikorodu Road kwaskwarima ne a lokacin da ya rufto.

Lamarin ya faru ne misalin ƙarfe 7.20 na yamma.

Yanzu-yanzu: Lebura ya mutu yayin da ginin banki ya rufto masa a Legas
Yanzu-yanzu: Lebura ya mutu yayin da ginin banki ya rufto masa a Legas
Asali: Twitter

DUBA WANNAN: Innalilahi: Bidiyon wani mutum da aka kama yana lalata da akuya a cikin kango

A lokacin rubuta wannan rahoton, jami'an hukumar bayar da agajin gaggawa na jihar Legas (LESEMA), Yan sanda da jami'an hukumar kula da gine-gine na jihar Legas (LABSCA) sun isa wurin.

Yanzu-yanzu: Lebura ya mutu yayin da ginin banki ya rufto masa a Legas
Yanzu-yanzu: Lebura ya mutu yayin da ginin banki ya rufto masa a Legas
Asali: Twitter

Kazalika, jami'an hukumar kashe gobara sun isa wurin da abin ya faru domin dauke gawar mammacin tare da killace wurin.

Ku biyo mu domin samun cikakken rahoto.

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164