Abun Bakin Ciki
Hadimin Gwamna, Babagana Umara Zulum a bangaren harkokin al'umma, Cif Kester Ogualili a ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da jinya a yau Asabar.
Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya sha alwashin sanya hannu a dokar kisan kai ga masu ba 'yan bindiga bayanan sirri wanda suke cutar da al'umma.
Wasu hatsabiban 'yan bindiga sun sake kai mummunan hari a karamar hukumar Birnin Gwari a Kaduna inda suka sace Dagatai biyu da hallaka 'yan banga takwas.
Wata dalibar aji uku a jami’ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil, Aisha Yahaya ta rigamu gidan gaskiya. An tsinci gawar wata dalibar a dakinta.
An shiga jimami bayan wasu dalibai guda biyu sun gamu da ajalinsu a hatsarin jirgin ruwa a jihar Kano a hanyarsu ta komawa kwalejin aikin gona ta Audu Bako.
Fitattun mawakan kudancin Najeriya, Davido da Wizkid sun sake kwaɓewa a kafofin sadarwa inda suka yi ta jifan junansu da munanan kalaman batanci.
An shiga wani irin yanayi bayan 'yan bindiga sun sake ajalin wasu mutane 10 a ƙananan hukumomin Agatu da Gwer ta Gabas da ke jihar Binuwai a Arewacin Najeriya.
An tafka babban rashi yayin da Maria Feliciana dos Santos, wacce ta ajiye tarihi a matsayin mace mafi tsayi a duniya ta rigamu gidan gaskiya tana da shekaru 77.
Gwamna Umar Bago na jihar Neja ya tura sakon ta'aziyya ga iyalan hadiminsa a bangaren kwadago, Kwamred Muhammad Adam Erena bayan rasuwarsa a yau Lahadi.
Abun Bakin Ciki
Samu kari