Abun Bakin Ciki
Tsohon mamban majalisar wakilan tarayya, Hon Abba Anas Adamu ya rasa rayuwarsa a hannun 'yan bindiha duk da an biya kudin fansa Naira miliyan 50.
Gwamna Zulum ya ziyarci Bama ranar 11 ga Mayu, 2026, bayan guguwa ta kashe mutane 4 ta kuma rusa gidaje 1,200, inda ya ba kowane mamaci tallafin N500,000.
Mutane 10 ciki har da ɗan sanda sun rasu a harin Barkin Ladi, jihar Filato ranar 10 ga Mayu, 2026, yayin da matasa suka koka kan rashin tsaro a yankin.
Mutane 16 sun rasu a hatsarin motar bas daga Jos zuwa Legas a ranar 8 ga Mayu, 2026, a Osara jihar Kogi, sakamakon gudun wuce sa'a da direba ya yi.
'Yan bindiga sun kashe mutane 18 a jihar Filato a ranar 8 ga Mayu, 2026, ciki har da mata masu juna biyu 3 a Bassa da wasu mutane 5 a Barkin Ladi.
Gwamnatin tarayya ta fara shirye-shiryen kwaso ‘yan Najeriya daga Afirka ta Kudu bayan sabbin zanga-zangar kyamar baki da hare-haren da suka kara tsananta.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya sake jawo maganganu a Najeriya bayan izgili ga ubangiji kan shirin sake fasalin Jabi da wata Fasto Sarah Omakwu ke rokonsa.
Rayuka sun salwanta a rikicin fili tsakanin Itale da Ishi a jihar Kogi ranar 7 ga Mayu, 2026, yayin da ƴan sanda suka tura jami'an haɗin gwiwa don tabbatar da tsaro.
Tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin ministan man fetur, Mista Timipre Sylva, ya rasa babban yayansa, Cif Johnbull Anagha Sylva, ranar Laraba.
Abun Bakin Ciki
Samu kari