Abun Bakin Ciki
Ambaliyar ruwa ta lalata kadarori da darajarsu ta kai miliyoyin Naira tare da mamaye gidaje a General M.I. Wushishi Housing Estate da ke Minna, Jihar Neja.
Hukumar kashe gobara ta ceto mutane 16 bayan wani ginin zama ya ruguje a Kano, yayin da ake fargabar wasu sun makale a ƙarƙashin baraguzan ginin.
An harbi yaro mai shekaru 12 yayin gangamin jam'iyyar APC a Ilesa, Osun, inda ’yan sanda suka kama Kwamishinan Muhalli domin bincike kan lamarin.
An shiga tashin hankali a Osun bayan harin ‘yan bindiga a kamfen jam'iyyar APC, an jikkata mutane da dama, ɗan majalisar Osun ya musanta hannu a harin.
Kotun majistare da ke Kano ta bayar da umarnin tsare Maimuna Idris, mai shekaru 25, bisa zargin yanke mazakutar saurayinta bayan ta gano yana shirin auren wata mace.
Shugaba Bola Tinubu ya yi jimamin rasuwar babban limamim coci, Emmanuel Abiodun Alogbo, shugaban darikar Cherubim and Seraphim, tare da yabawa gudunmawarsa.
Jakadan Najeriya a Saudiyya ya bayyana dalilin da ya sa wasu ’yan Najeriya ke ci gaba da zama a gidajen yarin Saudiya bayan kammala hukuncin daurin su.
Dr. Adamu Mohammed Fika, tsohon Darakta Janar kuma Magatakardan Majalisar Tarayya na farko, ya rasu a Abuja. Za a yi jana'izarsa ranar Juma'a a Masallacin Kasa.
Fitaccen malamin Musulunci Mallam Haruna Dazigau Tijjani ya rasu a Maiduguri, yayin da al'umma ke alhinin rasuwarsa tare da tuna gudummawar da ya bayar.
Abun Bakin Ciki
Samu kari