KAI TSAYE: Shugaban Buhari ya samu kuri'u 14,842,072 a zaben fidda gwanin APC

KAI TSAYE: Shugaban Buhari ya samu kuri'u 14,842,072 a zaben fidda gwanin APC

Labari da dumi-dumi daga farfajiyar Eagle Square da ke birnin tarayya Abuja inda ake gudanar da taron gangamin jjam'iyyar All Progressives Congress na nuna cewa shugaba Muhammadu Buhari ne zababben dan takaran kujeran shugaban kasa karkashin leman jam'iyyar.

Shugaba Buhari ya samu kuri'u 14,842,072 a zaben kato bayan kato da yaka gudanar a dukkan jihohin Najeriya 36 da birnin tarayya kuma shine dan takaran jam'iyyar daya tilo da jama'a suka zaba.

KAI TSAYE: Shugaban Buhari ya samu kuri'u 14,842,072 a zaben fidda gwanin APC
KAI TSAYE: Shugaban Buhari ya samu kuri'u 14,842,072 a zaben fidda gwanin APC
Asali: Facebook

KAI TSAYE: Shugaban Buhari ya samu kuri'u 14,842,072 a zaben fidda gwanin APC
KAI TSAYE: Shugaban Buhari ya samu kuri'u 14,842,072 a zaben fidda gwanin APC
Asali: Facebook

KAI TSAYE: Shugaban Buhari ya samu kuri'u 14,842,072 a zaben fidda gwanin APC
KAI TSAYE: Shugaban Buhari ya samu kuri'u 14,842,072 a zaben fidda gwanin APC
Asali: Depositphotos

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng