Yanzu-yanzu: Atiku ya lashe zaben fiddan gwanin PDP, zai yi takara da Buhari

Yanzu-yanzu: Atiku ya lashe zaben fiddan gwanin PDP, zai yi takara da Buhari

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya lallasa dukkan sauran yan takara 11 da sukayi takara a zaben fidda gwanin jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP. Ya lashe zaben da kuri'u 1653.

Sakamakon zaben fidda gwanin jam'iyar PDP sun fara fitowa, zuwa yanzu, tsohon gwamnan jihar Kaduna, Ahmed Makarfi ya samu kuri'u 74, Kwankwaso ya samu kuri'u 158, Makarfi 74, Saraki 317

Jonah Jang —19

Datti Ahmed — 5

David Mark — 35

Tanimu Turaki — 65

Sule Lamido — 96

Attahiru Bafarawa — 48

Ibrahim Dankwambo — 111

Aminu Tambuwal: 693

Atiku Abubakar - 1653

KAI TSAYE: Taron gangami da zaben fidda gwanin jam'iyyar PDP
KAI TSAYE: Taron gangami da zaben fidda gwanin jam'iyyar PDP
Asali: Original

Asali: Legit.ng

Online view pixel