Yanzu-yanzu: Mama Taraba ta yi murabus daga gwamnatin Buhari, ta fita daga APC (Karanta Wasikar)

Yanzu-yanzu: Mama Taraba ta yi murabus daga gwamnatin Buhari, ta fita daga APC (Karanta Wasikar)

Labarin da ke shigowa da dumi-dumi na nuna cewa ministar harkokin mata, Aisha Jummai Alhassan, wacce aka fi sani da Mama Taraba ta yi murabus daga kujerarta, sannan kuma ta fita daga jam'iyyar APC.

A ranan Alhamis, kwamitin gudanarwan jam’iyyar APC ta yanke shawaran hana Mama Taraba takaran kujeran gwamnan jihar Taraba karkashin jam’iyyarsu.

Wadanda abu ya janyo cece-kuce tsakanin al’umman jam’iyyar APC. Duk da cewa ba’a bayyana ainihin dalilin da yasa aka hanata tikitin jam’iyyar ba, alkaluma sun nuna cewa maganan da tayi na goyon bayan Atiku a 2019 ya janyo mata hakan.

Tace: “Na rubuta wannan wasikan ne domin sanar da shugaban kasa niyya ta na murabus daga kujeran minister Najeriya da kuma matsayin mambar jam’iyyar All Progressives Congress APC).”

Kalli hotunan wasikar:

Yanzu-yanzu: Mama Taraba ta yi murabus daga gwamnatin Buhari, ta fita daga APC
Yanzu-yanzu: Mama Taraba ta yi murabus daga gwamnatin Buhari, ta fita daga APC
Asali: Facebook

Yanzu-yanzu: Mama Taraba ta yi murabus daga gwamnatin Buhari, ta fita daga APC (Karanta Wasikar)
Yanzu-yanzu: Mama Taraba ta yi murabus daga gwamnatin Buhari, ta fita daga APC (Karanta Wasikar)
Asali: Twitter

KU KARANTA: Wasu Ministocin Buhari 7 da basu da takardar NYSC

Yanzu-yanzu: Mama Taraba ta yi murabus daga gwamnatin Buhari, ta fita daga APC (Karanta Wasikar)
Yanzu-yanzu: Mama Taraba ta yi murabus daga gwamnatin Buhari, ta fita daga APC (Karanta Wasikar)
Asali: Twitter

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng