Yanzu-yanzu: David Mark ya alanta niyyar takara kujeran shugaban kasa a 2019
Tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark, ta bayyana cewa gob Talata, 4 ga watan Agusta zai sayi takardan takarar zaben kujeran shugaban kasa a 2019 karkashin jam’iyyar PDP.
An tattaro cewa Sanata David Mark wanda aka fi sani da :Okpokpowulu K’Idoma” zai tsaya takara da sauran masu neman kujeran shugaban kaan guda goma sha biyu.
Domin tabbatar da wannan labari a yau Litinin, shugaban kungoyar masoya David Mark, James Oche, yace bayan yawon neman shawara da sanatan yayi, ya yanke shawaran takara domin ceto Najeriya.

Asali: Depositphotos
“Haka, mai yi ya zi. Ya sayi takardar takara rananTalata. Lokacin ceto Najeriya daga rushewa yayi, “ Mr Oche yace.
Sauran yan takaran kujeran shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP sune:
Sanata Ahmed Makarfi
Sanata Bukola Saraki
Tanimu Turaki
Atiku Abubakar
Jonah Jang
Sule Lamido
KU KARANTA: Gwamnatin kasar Malaysia ta bulale yan mata biyu masu madugo
Aminu Waziri Tambuwl
Attahiru Bafarawa
Rabiu Musa Kwankwaso
Malam Ibrahim Shekarau
Ibrahim Dankwambo
Datti Baba Ahmed
Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa
Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng